Karin Harshen Zamfarci (Musamman A Garin Gusau) (1)

    Kundin Binciken Neman Digirin Farko (B.A Hausa) Wanda Aka Gabatar A Sashen Harsuna Da Al’adu Jami’ar Tarayya Gusau

    Karin Harshen Zamfarci (Musamman A Garin Gusau) (1)

    NA

    BASHIRU HARUNA

    Karin harshe


    SADAUKARWA

    Na sadaukar da wannan bincike ne ga kakannina da iyayena da wanda ya  bani gudunmuwa wajen karatu da kuma dukkan malamai na da abokanan karatu na. Allah (S.W.T) ya saka musu da mafificin alhairi.

    GODIYA

    Godiya ta tabbata ga Ubangiji Subhanahu Wata’ala mai kowa mai komai mai iko a kan komi wanda ya halicci ‘yan Adam da kuma Duniya baki ɗaya da ya ba ni damar kammala wannan aiki.

    Ina kuma miƙa godiya ta musamman ga kakannina malan Haruna da Malama Hauwa’u, waɗanda su ne suka yi mini tarbiya, da kuma mahaifaina, Alhaji Sani Ibrahim da hajiya Hauwa’u Abubakar da kuma Alhaji Abdullahi Musa wanda ya taimakaman sosai da Hajiya Saratu Ibrahim Birnin tsaba Allah ya saka musu da alhairi.

    Bayan haka, ina miƙa godiya ta musamman ga malamaina Malam Isah Sarkin Fada da ya ba ni gagarumar gudunmuwa ta hanyar shawarwari da taimako da kulawa domin ganin na samu nasarar wannan aiki, Allah ya saka masa da alhairi Amin.

    Haka kuma ina miƙa godiya ta musamman ga malaman wannana sashe, sashen Harsuna da Al’adu Jami’ar a fagena neman ilimi, ta hanyar shawarwari, da fatan alhairi da kuma gudunmuwarsu ta yau da kullum: Farfasa Aliyu Muhammad Bunza, da Farfesa Ahmad Haliru Amfani da Farafesa Atiku Ahmad Dunfawa da Farfesa Abdulhamid Ɗantumbishi da Farfesa, Magaji Tsoho Yakawada da Farfesa Balarabe Abdullahi, da Farfesa Aliyu Musa da Dr. Y. A Gobir da Dr. A. S Gulbi da Dr. M. G Fadama da Dr. R. Bakura da Dr. Salisu Sadi Tsafe da Malam Aliyu Ɗangulbi da malam Musa Abdullahi. Allah ya saka musu da mafificin alhairinsa. Amin.

    Haka zalika, ina miƙa godiyata ga ‘yan uwana maza da mata da abokaina bisa goyon bayan da taimako da shawarwari da suka bani tun farkon fara karatu na har zuwa kammalawa kamar: Shehu Aminu da Yahaya Usman Bakura da Lawali Harun da Khadija barau Sulaiman da fatima Abba Zanna da Ruƙayya Ɗanjuma da Musa Abdullahi da Talatu Haruna da Hafasat Dauda da Haruna Abubakar Harun. Allah ya saka masu da alhairi.

    Haka kuma, ina godiyata ga abokan karatuna a kan shawarwari da taimako da suka bani kamar Mukhtar Abubakar da Sama’ila Aliyu da Shafa’atu Salihu Labbo da Jafar Usman da sadiya kabir da Umar Yahaya Dogara da Aminu Muratala da Abdulrahman Lawali da Bilya Umar. 

    ƊUNGURMIN NAU’I (ABBREƁIATION)

                            =          Yana zama ..........

    /  /                 =          Alamar ƙwayar sauti

    D. H                =          Daidaitacciyar Hausa

    K.H.G             =          Karin Harshen Gusau

    No comments:

    Post a Comment

    ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.

    HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.