ZAMA DA MIJIN DA YAKE NEMAN MATA

    𝐓𝐀𝐌𝐁𝐀𝐘𝐀

    Assalamu alaikum malam Shin yana halatta macce ta cigaba da zama da mijin dake neman mata, kuma har cikin gidanta yake kawo matan banzar, idan ta fita unguwa?

    𝐀𝐌𝐒𝐀❗️

    Wa alaikum assalam, Ayi masa Nasiha, in bai ji ba, za ta iya neman rabuwa da shi, saboda Allah ya shar’anta saki ne saboda tunkude cuta daga Ma’aurata ko ɗaya daga cikinsu, kamar yadda Allah yake cewa a cikin Suratun Nisa’i:

    وإن يتفرقا يغن الله كلا من سعته

    Wannan halayyar kuma bayan kasancewarta haramun a Musulunci, akwai cutar da abokin zama a cikinta.

    Allah ne mafi sani

    DR. JAMILU YUSUF ZAREWA

    Zauren Fatawowi Bisa Alkur'ani Da Sunnah, ta fahimtar magabatan kwarai.

    𝐖𝐇𝐀𝐓𝐒𝐀𝐏𝐏👇

    https://chat.whatsapp.com/CƘ9TMXMrWDx1y7sYye2znU

    𝐅𝐀𝐂𝐄𝐁𝐎𝐎𝐊👇

    Https://www.facebook.com/groups/336629807654177

    𝐓𝐄𝐋𝐄𝐆𝐑𝐀𝐌👇

    https://t.me/TambayoyiDaAmsoshi.

    ﺳُﺒﺤَﺎﻧَﻚَ ﺍﻟﻠَّﻬُﻢَّ ﻭَﺑِﺤَﻤْﺪِﻙَ ﺃﺷْﻬَﺪُ ﺃﻥ ﻟَﺎ ﺇِﻟَﻪَ ﺇِﻻَّ ﺃﻧْﺖَ ﺃﺳْﺘَﻐْﻔِﺮُﻙَ ﻭﺃَﺗُﻮﺏُ ﺇِﻟَﻴْﻚ

    **************************

    Wannan ɗaya ne daga cikin fatahowin Musulunci da aka gina su kan Ƙur’ani da Hadisan Manzon Allah (SAW) waɗanda ake samu a shafukan Tambayoyi da Amsoshi na Sheik Malam Khamis Yusuf a Facebook, Telegram, da WhatsApp. Za ku iya bibiyar shafukansa domin karanta ƙarin fatawowi.

    Question and Answers in Islam

     

    No comments:

    Post a Comment

    ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.

    HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.