Hukuncin Fitsari Da Kashin Dabbar Da Ake Cin Namanta

    Fitsari da kashin dabbar da ake cin namanta mai tsarki ne, saboda abin da ya tabbata daga Anas ÆŠan Malik (R.A) ya ce:

     Wasu mutane sun zo Madinah, sai suka yi ta rashin lafiya,

    Sai Manzon ALLAH {s.a.w} ya aikasu wajen Raƙuman sadaka don su riƙa shan fitsarinsu da nononsu.

    [Bukhari ne ya rawaito shi].

    Duk wata dabba da aka halatta cin namanta kashinta da fitsrinta ba najasa ba ne, ko da kuwa ya zuba ajikin tufafin mutum ne.

     Da a ce mutum zai yi alwala ya tafi masallaci sai akuya ko rago su yi masa fitsari to wannan fitsarin ba najasa ba ne, ko da baisa ruwa agurin ba, zai iya yin sallarsa a haka,

     Sai dai kawai zai iya wankewa ne saboda tsaftace jiki daga Æ™arnin fitsarin amma bawai dan fitsari ko kashinsu najasa ba ne.

    ************************************** 

    Wannan É—aya ne daga cikin fatahowin Musulunci da aka gina su kan Æ˜ur’ani da Hadisan Manzon Allah (SAW) waÉ—anda ake samu a shafukan Tambayoyi da Amsoshi na Sheik Malam Khamis Yusuf a Facebook, Telegram, da WhatsApp. Za ku iya bibiyar shafukansa domin karanta Æ™arin fatawowi.

    Question and Answers in Islam

    No comments:

    Post a Comment

    ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.

    HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.