Hukuncin Sanya Turare Ga Mace A Addinin Musulunci

    Daga Ubaidu ya ce:

    Lallai Abu Hurairata (R.A) Ya haÉ—u da wata mata wacce ta sanya Turare, sai Ya ce Mata:

     Ina kike son zuwa ne haka baiwar ALLAH?

    Sai matar ta ce: Masallaci zanje.

    Sai ya ce:

    Saboda za ki je masallacin ne kika sanya turare?

     Sai matar ta ce: eh.

    Sai Abu Huraira (R.A) ya ce:

     Lallai ni na ji Manzon ALLAH {s.a.w} ya ce:

     Duk matar da ta sanya turare ta fita da nufin zuwa masallaci, to ALLAH TA'ALAH ba zai karÉ“i sallarta ba har sai ta dawo ta yi wanka Irin wankan Janaba.

    [Ibn majah 4002].

     ÆŠaya daga cikin malaman musulunci ya ce:

     Idan har sanya turare saboda zuwa masallaci ya zama haramun ga mace, to ya ake tunanin hukuncinsa zai kasance a kan wacce ta sanya shi domin…

    ************************************** 

    Wannan É—aya ne daga cikin fatahowin Musulunci da aka gina su kan Æ˜ur’ani da Hadisan Manzon Allah (SAW) waÉ—anda ake samu a shafukan Tambayoyi da Amsoshi na Sheik Malam Khamis Yusuf a Facebook, Telegram, da WhatsApp. Za ku iya bibiyar shafukansa domin karanta Æ™arin fatawowi.

    Question and Answers in Islam

    No comments:

    Post a Comment

    ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.

    HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.