Mazan Ko Matan?

     Wani mutum ne tun da matarsa ta rasu, kullum sai ya je wurin kabarinta ya yi ta kuka. Wata rana sai wasu mutane suke same shi don tattaunawa:


    Mutane: Lallai kana son matarka sosai...

    Mutumin: Wa ya faÉ—a muku. Babu wannan labari.

    Mutane: To me ya sa kullum kake zuwa wurin kabarinta kana kuka?

    Mutumin: Na ji wani hadisi ne wanda ya ce idan ana yi wa mamaci kuka, to ana Æ™ara masa azaba ne.

    Mazan Ko Matan?

    Write your comments below or send us jokes to upload. 

    Rubuta tsokaci a ƙasa (comment), ko ku turo mana labaran barkwanci domin mu ɗora a kafar.

    No comments:

    Post a Comment

    ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.

    HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.