Shin ya halatta na karanta Alƙur'ani a zuci da ido ba tare da motsa harshe ba?

    𝐓𝐀𝐌𝐁𝐀𝐘𝐀

    Shin ya halatta na karanta Alƙur'ani a zuci da ido ba tare da motsa harshe ba?

    𝐀𝐌𝐒𝐀👇

    Karatun Alƙur'ani da Ido kaɗai ba Tare da Motsa Harshe ba, ba a Lissafa shi a Matsayin Karatu, Kuma ba a Samun Ladan Karatun Alƙur'ani da haka, Yin hakan Nazari ne Kawai Cikin Alƙur'ani, Kuma Musulmi Zai Samu Lada a kan Nazarinsa, Amma ba ladan Mai Karatun Alƙur'ani ba.

    Yi 'kokari ka dinga motsa harshenka tare da Tadabburi yayin da kake karatun Alƙur'ani don ka dace da Samun Lada mai yawa,

    Ya Allah ka ƙara mana iklasi a cikin Dukkanin ayyukanmu, Ka karɓa mana Ibadar mu.

    Ku Kasance Da mu Cikin Wannan Group Domin Ilimantarwa Tare Da Faɗakarwa a Sunnah.

    𝐓𝐄𝐋𝐄𝐆𝐑𝐀𝐌👇

    https://t.me/TambayoyiDaAmsoshi

    𝐖𝐇𝐀𝐓𝐒𝐀𝐏𝐏👇

    https://chat.whatsapp.co…

    ************************************** 

    Wannan ɗaya ne daga cikin fatahowin Musulunci da aka gina su kan Ƙur’ani da Hadisan Manzon Allah (SAW) waɗanda ake samu a shafukan Tambayoyi da Amsoshi na Sheik Malam Khamis Yusuf a Facebook, Telegram, da WhatsApp. Za ku iya bibiyar shafukansa domin karanta ƙarin fatawowi.

    Question and Answers in Islam

    No comments:

    Post a Comment

    ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.

    HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.