Waɗanda Suka Shayar Da Annabi ﷺ

     Wannan ɗaya ne daga cikin fatahowin Musulunci da aka gina su kan Ƙur’ani da Hadisan Manzon Allah (SAW) waɗanda ake samu a shafukan Tambayoyi da Amsoshi na Sheik Malam Khamis Yusuf a Facebook, Telegram, da WhatsApp. Za ku iya bibiyar shafukansa domin karanta ƙarin fatawowi.

    Question and Answers in Islam

    𝐓𝐀𝐌𝐁𝐀𝐘𝐀

    Ina so a gayamin sunayen wadanda suka shayarda Annabi (s.a.w)?

    𝐀𝐌𝐒𝐀👇

    Toh a dunƙule kana iya cewa mataye guda biyar ne suka shayar da shi, Mace ta farko ita ce mahaifiyarsa wato

    1. Aminatu bintu Wahabin.

    2. Suwaibatu Al-Aslamiyyah.

    3. Halimatu Assa'adiyyah.

    4. Hâlatu bintu Uhaib mahaifiyar Sayyidina Hamza ke nan.

    5. Ummu Aiman wato Barakah Alhabashiyyah.

     

    Waɗannan su ne waɗanda suka shayarda Annabi (s.a.w) kamar yadda tarihi ya nunar.

     

    Allah ya sa mu dace

    .

    Ku Kasance Damu Cikin Wannan Group Domin Ilimantarwa Tare Da Faɗakarwa a Sunnah.

    𝐓𝐄𝐋𝐄𝐆𝐑𝐀𝐌👇

    https://t.me/TambayoyiDaAmsoshi

    𝐅𝐀𝐂𝐄𝐁𝐎𝐎𝐊👇

    Https://www.facebook.com/groups/336629807654177

    𝐖𝐇𝐀𝐓𝐒𝐀𝐏𝐏👇

    https://chat.whatsapp.com/BJikpGm7VXV1vEVVGcNH5J

    ﺳُﺒﺤَﺎﻧَﻚَ ﺍﻟﻠَّﻬُﻢَّ ﻭَﺑِﺤَﻤْﺪِﻙَ ﺃﺷْﻬَﺪُ ﺃﻥ ﻟَﺎ ﺇِﻟَﻪَ ﺇِﻻَّ ﺃﻧْﺖَ ﺃﺳْﺘَﻐْﻔِﺮُﻙَ ﻭﺃَﺗُﻮﺏُ ﺇِﻟَﻴْﻚ

    1 comment:

    1. slm tambaya ta shine lokacin da nana halimatu ta dauki manzon allah s,a,wlh akwai wata waka da jakin ta yake rerawa wakar nake so

      ReplyDelete

    ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.

    HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.