Dan Allah mene ne hukuncin allura ga mAI azumi?

    𝐓𝐀𝐌𝐁𝐀𝐘𝐀

    Assalamu alaikum Dan Allah mene ne hukuncin allura game azumi?

    𝐀𝐌𝐒𝐀❗️

    WA'alaikumussalamu Warahmatullah.

    Ya halatta mai azumi ya yi allura matukar allurar ba mai ɗauke da sina daran abinci ba ne, wato ba za ta sa mutum ya ji wani chanji a cikin sa ba.

    Domin Hasnul basri ya ce: babu laifi mutum ya sa Magani a cikinsa, wanda hakan ya kunshi allura ne, sai dai idan tana da abinci a cikinta.

    Duba: Duba Athar na Husnul Basri (Bukhari, babi na 25, kitabus siyam).

    WALLAHU A'ALAM.

    🏿Ayyoub Mouser Giwa

    08166650256.

    𝐖𝐇𝐀𝐓𝐒𝐀𝐏𝐏👇

    https://chat.whatsapp.com/INxtR9ZhvGNC0bƘVaHCJTF

    𝐅𝐀𝐂𝐄𝐁𝐎𝐎𝐊👇

    Https://www.facebook.com/groups/336629807654177

    𝐓𝐄𝐋𝐄𝐆𝐑𝐀𝐌👇

    https://t.me/TambayoyiDaAmsoshi

    ﺳُﺒﺤَﺎﻧَﻚَ ﺍﻟﻠَّﻬُﻢَّ ﻭَﺑِﺤَﻤْﺪِﻙَ ﺃﺷْﻬَﺪُ ﺃﻥ ﻟَﺎ ﺇِﻟَﻪَ ﺇِﻻَّ ﺃﻧْﺖَ ﺃﺳْﺘَﻐْﻔِﺮُﻙَ ﻭﺃَﺗُﻮﺏُ ﺇِﻟَﻴْﻚ

    **************************

    Wannan ɗaya ne daga cikin fatahowin Musulunci da aka gina su kan Ƙur’ani da Hadisan Manzon Allah (SAW) waɗanda ake samu a shafukan Tambayoyi da Amsoshi na Sheik Malam Khamis Yusuf a Facebook, Telegram, da WhatsApp. Za ku iya bibiyar shafukansa domin karanta ƙarin fatawowi.

    Question and Answers in Islam

    No comments:

    Post a Comment

    ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.

    HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.