Sunayen Matan Bahaushe Daga Ta 1 Zuwa Ta 4

    Tarihi ya nuna cewa Bahaushe na auren mata da yawa kafin ya karɓi addinin Musulunci. Bayan karɓar Musulunci kuwa, sai ya taƙaita ga guda huɗu (4) da addini ya shata. Abu mai burgewa shi ne, kowacce daga cikin matan huɗu na da sunan da ake kiran ta da shi. Ga sunayen kamar haka:

    1st- Uwargida, a Zamfara ana kiran ta Gido. 

    2nd - Kwari

    3rd - Turaka

    4th - Amarya, wasu na kiran ta Baraya ko 'yar Baraya

    Mata HuÉ—u

    No comments:

    Post a Comment

    ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.

    HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.