Wajabcin Kwanciya Da Niyyar Azumi

    Daga Hafsatu Uwar Mumunai R.A) ta ce:

     HaÆ™iÆ™a Manzon ALLAH {ï·º}  ya ce:

    Wanda bai kwanta da niyyar azumi kafin alfijir ba, ba shida azumi.

    A cikin wani ruwayan Dara Æ™uÉ—ini  ya ce:

    Babu azumi ga wanda bai farlanta shi ba daga dare.

    SHARHI:

    Wannan hadisi yana mana nuni da cewa idan mutum yanaso yatashi da Azumi washe gari, to wajibi ne ya kwanta da niyyar Azumin a zuciyarsa, idan kuwa bai yi hakan ba, to ba shi da Azumin wannan ranar.

    ALLAH ka karɓi ibadunmu, ka gafarta mana zunubanmu baki ɗayanmu Ameen.

    **************************

    Wannan É—aya ne daga cikin fatahowin Musulunci da aka gina su kan Æ˜ur’ani da Hadisan Manzon Allah (SAW) waÉ—anda ake samu a shafukan Tambayoyi da Amsoshi na Sheik Malam Khamis Yusuf a Facebook, Telegram, da WhatsApp. Za ku iya bibiyar shafukansa domin karanta Æ™arin fatawowi.

    Question and Answers in Islam

    No comments:

    Post a Comment

    ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.

    HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.