Nasiha Ga Masu Shiga Social Media

     Masu shiga social media mun kasa su kashi hudu, wai mutun sai ya ce Idan yaje lahira Ina zai shiga gashi ka shiga tun anan, kowa yasan Ina yake shiga, na farko masu shiga Dan suga wasanni misali kwallo ko finafinai na Hausa ko India da dai suran su, na biyu masu shiga don kasuwanci bangaren saye ko sayar wa me zai saya mezai Saida, na uku masu shiga don harkar siyasa, na hudu masu shiga don ilimi bincike kan ilimin addini ko na zamani.kowa Yana shiga ne saboda wannan abubuwan 4 Kuma kaima yanzu haka kasan me ya kawo ka, to tun daga Nan mutun yake zabawa Kansa layin da zai girma ya tsufa akai, sunnar rayuwa ta nuna abinda kayi samartaka Akai akanshi Zaka tsufa Kuma abinda ka tsufa akai a kanshi Zaka mutu kuma abinda ka mutu Akai a kanshi za a tashe ka, shiyasa tun yanzu kadau layi in Zaka shiga kasan Ina Zaka shiga Idan ka dau hanya marar kyau haka Zaka tsufa Amma kana tabargazar da Dan shekara 7 bazaiyi ba.

    SHEIKH AMINU IBRAHIM DAURAWA

    Hafizahullah

    Mohd Salisu Fago ✍️

    WhatsApp group

    SAUTUSSUNNA MEDIA 02

    https://chat.whatsapp.com/C74K3sfZvndKGwridRIuƘh

    TELEGRAM CHANNEL

    https://t.me/sautussunnahmediaforum

    FACEBOOK GROUP

    https://facebook.com/groups/3247293742205339/

    FACEBOOK PAGE

    https://www.facebook.com/profile.php?id=100083460126380

    Hikimomin malaman sunna

    No comments:

    Post a Comment

    ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.

    HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.