Tsawuyar Arafat

    Tsawuyar Arafat
    "La'ilaha Illallah Allah Ka Jiƙan Muhammad" inji wasu masu waƙen Addinin Musulunci da aka faɗa cewa mutanen Ƙasar Ghana ne da suka taskace Huɗubar Fiyayyen Halitta Rasulallahi Sallallahu Alaihim Wasallam ta ƙarshe zuwa ga Al'ummarsa wacce ya yi a Ranar Tsawuyar Arafat gabanin wafatinsa. Yau Talata, 9 ga Watan Zulhijja ne Ranar Tsawuyar Arafat na Hajjin Shekarar 1444 AH/27/06/2023 dafatar Allah ya datar damu alheranshi na duniya da lahira, amin.

    Daga Taskar

    Malam Ibrahim Muhammad Birnin Magaji
    ÆŠanmadamin Birnin Magaji
    Imel: birninbagaji4040@gmail.com
    Lambar Waya: 08149388452, 08027484815

    No comments:

    Post a Comment

    ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.

    HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.