Ko Wac Ce Za Ya Ba Ka

    Ko Wac Ce Za Ya Ba Ka

    "Kowac ce za ya ba ka,
    Ka bi shi kamab bita zai yi ma,
    Al'amarin duniyag ga sai Allah ÆŠan Tumba Rungumi" 

    Inji Makaɗa Sa'idu Faru, Maradun, Jihar Zamfara a cikin Waƙarsa mai amshi 'Gwabron Giwa Uban Galadima ɗan Sambo ginshimi, gamshik'an Amadu na Maigandi kai Uban Zagi' wadda ya yiwa Marigayi Dagacin Banga, gundumar Ƙaura Namoda, Jihar Zamfara, Sarkin Yaƙi Sale Abubakar (ya yi Sarauta daga shekarar 1934 zuwa rasuwarsa a cikin 1960s). Allah ya jiƙan magabatanmu, ya sa mu wanye lafiya, mu cika da kyau da imani, amin.

    Daga Taskar

    Malam Ibrahim Muhammad Birnin Magaji
    ÆŠanmadamin Birnin Magaji
    Imel: birninbagaji4040@gmail.com
    Lambar Waya: 08149388452, 08027484815 

    No comments:

    Post a Comment

    ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.

    HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.