Mai Girma Yandakan Katsina /Hakimin Dutsin Ma, Jihar Katsina, Alhaji Muhammad Sada Muhammad

    Mai girma Yandakan Katsina /Hakimin Dutsin Ma, Jihar Katsina, Alhaji Muhammad Sada Muhammad

    Muna yi wa Mai girma Yandakan Katsina /Hakimin Dutsin Ma, Jihar Katsina, Alhaji Muhammad Sada Muhammad barka da Jumu'a. Allah ya karɓi ibadunmu, ya jiƙan magabatanmu, ya sa mu wanye lafiya, mu cika da kyau da imani, amin. Sa'idu Faru Malamin Waƙa ya zauna gidansu Mai girma Yandaka a cikin farko farkon 1980s har hawan Sallah an sha yi dashi a Katsina a matsayin Makaɗan Mai girma Yandaka a lokacin rayuwar Mai girma Yandaka, Alhaji Balan Gwaggo Muhammad 🤲🏾🤲🏾🤲🏾✊✊

    Daga Taskar

    Malam Ibrahim Muhammad Birnin Magaji
    Ɗanmadamin Birnin Magaji
    Imel: birninbagaji4040@gmail.com
    Lambar Waya: 08149388452, 08027484815 

    No comments:

    Post a Comment

    ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.

    HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.