Marigayi Ɗanmalikin Gidan Goga, Alhaji Ummaru (1960-1988)

    Marigayi Ɗanmalikin Gidan Goga, Alhaji Ummaru (1960-1988)

    "Ɗanmaliki mai Birnin Goga,
    Namijin tsaye ne tun can hwarko,
    Hay yau bai san gudun maza ba" 

    Inji Makaɗa Musa Ɗanƙwairo Maradun a cikin Waƙar shi ta Marigayi Mai girma Dagacin Gidan Goga/Ɗanmalikin Gidan Goga da ke Masarautar Maradun, Jihar Zamfara, Alhaji Ummaru mai amshi 'Ɗanmaliki Ummaru sadauki, kana da wuyak karo na Malan. Wannan shi ne Marigayi Ɗanmalikin Gidan Goga, Alhaji Ummaru, ya yi Sarauta daga shekarar 1960 zuwa shekarar 1988. Allah ya jiƙan magabatanmu, ya sa mu wanye lafiya, mu cika da kyau da imani, amin.

    Daga Taskar

    Malam Ibrahim Muhammad Birnin Magaji
    Ɗanmadamin Birnin Magaji
    Imel: birninbagaji4040@gmail.com
    Lambar Waya: 08149388452, 08027484815 

    No comments:

    Post a Comment

    ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.

    HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.