Marigayi Liman Isah Sharehu

     Marigayi Liman Isah Sharehu
    Marigayi Liman Isah Sharehu, Limamin farko na Masallacin Juma'ar Gusau, Jihar Zamfara da aka fi sani da Masallacin Juma'a na Tudun Wada. Marigayi Mai Girma Uban Ƙasar /Hakimin Gundumar Gusau, Sarkin Kudu Alhaji Sulaiman Ibrahim Isa ne ya taho dashi daga cikin Malamai/Almajiran da ya ɗauko daga Isa zuwa Gusau bayan an naɗa shi a matsayin Uban Ƙasar /Hakimin Gundumar Gusau a cikin 1950s. Allah ya jiƙan su da rahama, amin.

    Daga Taskar

    Malam Ibrahim Muhammad Birnin Magaji
    ÆŠanmadamin Birnin Magaji
    Imel: birninbagaji4040@gmail.com
    Lambar Waya: 08149388452, 08027484815 

    No comments:

    Post a Comment

    ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.

    HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.