Mai Martaba Sarkin Fulanin Bungudu, Jihar Zamfara Alhaji Hassan Attahiru MFR

    Wannan bidiyo ne na Mai Martaba Sarkin Fulanin Bunguɗu, Jihar Zamfara, Alhaji Hassan Attahiru MFR.

    Mai Martaba Sarkin Fulanin Bunguɗu, Jihar Zamfara, Alhaji Hassan Attahiru MFR. Mahaifin shi ne Malamin Waƙa ke dangantawa da Marigayi Mai Girma Ɗanmadamin Sakkwato, Alhaji Usman Ɗangwaggo Bunguɗu a cikin Waƙar shi mai amshi "Usumanu na Bunguɗu Uban Marahwan Keku na Atto mai wuyak karo, gwabron Giwa kana da martaba", Allah ya jiƙan magabatanmu, ya sa mu wanye lafiya, mu cika da kyau da imani, amin.

    Daga Taskar

    Malam Ibrahim Muhammad Birnin Magaji
    Ɗanmadamin Birnin Magaji
    Imel: birninbagaji4040@gmail.com
    Lambar Waya: 08149388452, 08027484815 

    No comments:

    Post a Comment

    ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.

    HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.