Sauran 'Yan Mazan Duari Sun Tafi

    Dan zagadodo Halilu shugaba,

    Ya kura babba su Ja'e,

    Shi ma wannan ya kuturce.


    Wai ina Guza yake?

    Na tambai Guza dan Amgwame,

    Wallahi Guza kaico kanka,

    Ga shi da karhi lahiya lau,

    Amma sai an tassai zai wucewa.


    Wai kwa tsufa ana mugun halinga,

    A gane ni da ranai lahiya lau,

    Ciki babu kamar Gambu mijin Kulu,

    Gambo da iska bai kashewa.


    Allah ka ji kan maza.

    Daga Zauren:
    Makaɗa Da Mawaƙa

    No comments:

    Post a Comment

    ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.

    HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.