Wanda Ya Fara Ƙaryata Tatsuniyar Cewa Bayajidda Ne Asalin Hausawa

    Wanda Ya Fara Ƙaryata Tatsuniyar Cewa Bayajidda Ne Asalin Hausawa

    Marigayi Farfesa Hambali Muhammad Jinju ke nan. Mutum na farko da ya fara ƙaryata tatsuniyar cewa Bayajidda ne asalin Hausawa a 1985. Gogaggen masanin harsuna, falsafa da tarihi haifaffen ƙasar Nijar, wanda ya koyar a jami'o'in Lagos da ABU da BUK da Danfodiyo University Sokoto. Maras tsoron fadar abin da bincike ya tabbatar, Farfesa Ibrahim Makwashi yace a gabansa ya taɓa faɗa wa Sarkin Daura Bashar ido da ido cewa su daina jingina tarihin Hausawa da Bayajidda.

    Daga:

    Zauren Hikima

    No comments:

    Post a Comment

    ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.

    HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.