Wanda Ya Fara Fassara Kur'ani Zuwa Harshen Hausa - Sheikh Abubakar Mahmud Gumi

    Sheikh Abubakar Mahmud Gumi
    "Idan har akwai wani abu mai amfani a cikin ranar Hausa ta duniya a wuri na, bai wuce tunawa da Sheikh Abubakar Mahmud Gumi ba, mutum na farko kuma É—an Nigeria wanda ya fara fassara Al-qur'ani littafin Allah da Hausa, kuma aka buga shi da amincewar majalisar addinin Musulunci ta duniya dake Makkah, Saudi Arabia, ya Allah ka gafarta wa Malam damu baki É—aya.
    Nafiu Yahuza 

    No comments:

    Post a Comment

    ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.

    HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.