Karin Magana Bayan Zuwan Musulunci

    Zuwan addinin Musulunci Æ™asar Hausa ya yi tasiri a aikin adabinsu lokacin da addini ya shigo Hausawa suka sami ilimin karatu da rubutu wanda ya kara nuna cewa harshen Hausa rayayye ne da haka ne hudu ta shiga aka gina karin maganganun masu Æ‚arÆ‚ishin larabci da bayanin Adinin Musulinci bisa tafarki mai inganci. Misali:



    1. Abin da ka raba kafiri da musulmi sallah
    2. Alfijir ba shi bayyana sau biyu
    3. Allah ba ka dole.
    4. Allah gatan kowa.
    5. Allah mai hukunci da Adalci
    6. Ana barin ba sallah holoƙo.
    7. Ana yabonka salla ka kasa alwala.
    8. Annabawa masoyan Allah ne
    9. Bisa rangwame ga Allah, tuba.
    10. Don lada ake yin sallah
    11. Kowa ya yi sallah da karatun bakinsa.
    12. Kowane allazi da nashi amanu.
    13. Salati naka lada tawa.
    14. Ta malam ba ta wuce amin.
    15. Watan azumi a sha kallo.

    www.amsoshi.com

    No comments:

    Post a Comment

    ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.

    HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.