Tsohon Masallacin Katsina Wanda Sarkin Katsina Mahamman Dikko Ya Gina

    Tsohon Masallacin Katsina Wanda Sarkin Katsina Mahamman Dikko Ya Gina

    "Tattalin ibada da zumunci

    Ya yi masallacin addini,

    Ga ladan na ta kiran sallah

    Kai nai kaÉ—ai aka tsinkaya

    Ka san abin da wuyar koyo

    Bisa hasumiya ta masallaci

    .... 

    Ban zo ni ba na ji ana ta hwaÉ—a

    Ya yi masallacin da ba awa

    Sai ko Masar ko Birnin Sin

    Da wurin wanka da na alwalla

    Duk ya gina ga masallaci              

    Wada sunka kwatanta muka ji shi 

    An ce akwai bargo na Gabas

    Mai gyara ƙafa ga masallaci"

    An ce wannan shi ne tsohon masallacin Katsina wanda Sarkin Katsina Mahamman Dikko ya gina, wanda kuma makaɗa Salihu Jankidi Rawayya ki waƙe a waɗannan ɗiyan waƙa na sama.

    No comments:

    Post a Comment

    ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.

    HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.