Kanwata Na Ikilima Adam (Kashi na 4)

    Da sunan Allah mai Rahma mai jin kai. Allah kasa yanda na fara lafiya in kare shi lafiya. Wannan labarin ya faru da gaske dan kusan Book dina da nake yi true life ne sai dai in yi masa kwaskwarima dan abun ya fi ba da citta.

    Ku biyo ni ku sha labari.

    Ku daure ku yi comment dan in ji ra'ayoyin ku a kan Littafin nan......

    *JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚*

    _{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishaɗantarwa tare da faɗakarwa da jama'a bisa harshen hausa}_

    https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo

    ⚜️©J.A.W📚🖌️

    Marubuciyar

    * Amince Da Ni
    * KAI KA JA WA KANKA

    Yanzu kuma gani ɗauke da

    ƘANWATA

    Paid Book ne

    Vip 300
    Special 500

    Acct No. 3115484026, First Bank, ko kuma Kati MTN (Ba na son VTU)

    Idan kin biya ta bank kina iya turo shaidar biyar ki ta wannan 09069080725

    kanwata

    🌟🌟 ƘANWATA Na Ikilima Adam [Kashi na 4]🌟🌟

      

    5️6️

    Yana kokarin ɗago ta Daga kwancen cikin sanyin murya ya ce meyake samun ki ?

    Daman ba ki da lafiya ne ina ke miki ciwo duk ya jero mata tambayoyin a jere lokaci daya.

    Ita Ko batasan yanayi ba sai mutsu mutsu take hakan ya sa lissafi ya kunce masa.

    Kokarin daukar ta yake dan kaita daki sai ya tuna da wannan ɗocto family din su.

    Wayar Rahama yadauko yashiga contact list din ta.

    Ɗocto hamza ya rubuta saiko yaga nombar ta fito.

    Copy nombar ya yi a wayar sa tare da danna masa kira.

    Cikin sa'a bugu daya ya ɗaga ka sancewa bakuwar lamba.

    Ɗocto ya ce dawa nake magana ne ?

    Samad cikin damuwa ya ce Abdul Samad ne.

    Mijin Rahama diyar sheik Imam yakarashe zancen yana kallon ta.

    Daga can ɓangaren ya ce au to nagane ina fatan dai lafiya Ko.

    Samad ya ce Rahama ce tana fama da zazzabi tun dazu sai mutsu mutsu take takasa bude Idanun ta.

    Docto dake sauraren bayanan sa ya ce tanada ciki ne ?

    Ba ƙaramin kidima ya yi ba Jin wannan tambayar ya maimai ta azuciyar shi.

     ciki kuma Daga nace tana zazzabi sai tambayar banza.

    Afili ya ce Ah Ah Docto ba ta da ciki.

    OK to ya ba shi Amsa gani nan zuwa ainasan gidan naku Daga hk ya katse wayar.

    Zama ya yi a gefen tana yana kallon ta.

    Ta daina mutsu mutsu da take amma sai nishi take yi a hankali.

    Su Faruk a hanyar su takai Asiya gida suka isheta da surutu sai Murmushi take tana kallon Windows motar motocin da suke wuce wa take kallo.

    Faruk ya ce Asiya !

    Na'am ta amsa cike da kulawa.

    Ya ce Amshi wayar nan kigani wannan hoton kokin San ta a unguwar ta ku.

    Leka kansa ya yi bayan motar tare da mika mata wayar.

    Hannun biyu tasa ta karba '' kallon screen din wayar take hoton da ta gani ba ƙaramin Girgiza ta ya yi ba '' bakin ta na rawa ta ce kamar zanen Rahama ne wayayi mata.

    Faruk da Aminu kallon juna suka yi suna Murmushi.

    Faruk ya ce nima dai naga suna yanayi da Rahama.

    Amma kuma ze iya zama ba ita ba ce din.

    Asiya ta numfasa tana kara kallon hoton dakyau har da zoomin din sa.

    Zazzakar muryan suka ji tana fadin wannan dai zanen hoton Rahama ne Ko shakka babu.

    Kuna tare da ita agida har wani neman ta kuke

     nifa bangane ba ku fahimtar dani pls tana me kallon keyar Faruk dake zaune a kujerar zaman banza.

    Faruk yaci gaba da magana tare da ba Asiya labarin wannan hoton Samad da ya dade shekara da shekaru yana nema.

    Asiya ta ce to ku kyaleshi mana tun da ya kasa yarda ita ce ai wataran dole ya yarda inma be yarda ba shiya sani sai ya bita a mafarkin ya Aure ta..

    Kune m'a kuke biye masa.

    Faruk ya ce to aidole mu biye masa dan mu m'a inmunzo da tamu tabarar tare da shi akeyin komai.

    Yana da sa abu aransa ne

    Mafarkin sa kamar wahayi yake Asiya.

    Shi ya sa inda ya nacewa Abu dawuya be cimmasa ba.

    Aminu ya ce kwarai kuwa ai tabe tabe haka yake fa.

    Asiya ta ce waye kuma tabe tabe ne ?

    Faruk da Aminu suka bushe da dariya.

    Aminu ya ce Yarima Samad inkiyar sa ne Tabe Tabe au baki sani ba.

    Asiya ta ce uhmm ban sani ba to ina sunan ya samo Asali ne tana kokarin mika wa Faruk wayar sa..

    Farruk na karban wayar ya ajiye gaban sa ya ce.

    Eh to wannan sunan ya samo Asali ne ta dalilin kawar ki Rahama.

    Asiya za ta yi magana

    Aminu ya ce dan Allah manta da shi sunan ya samo Asali ne tun kuruciyar sa dan yacika yawan tabe taben ababen marmari.

    Dariya Asiya mai fidda sauti Asiya ta yi ta ce uhmm ni dai banson kuna tsokanar mijin Aminiyata inajin kunyar ku.

    Faruk da Aminu suka ce Ah son kai Ko to munyi shiru.

    Aminu rike da baki ya ce lallai ta nuna mana yan uban ci.

    Ita dai Jin su take tana dariya....

    Ɗocto Hamza da sallama bakin sa ya shigo kayataccen falon da be isan sa kallo.

    Samad dake tsaye a kan Rahama kallon Ɗocto yake cike da mutuntaka suka yi musabaha.

    Ɗocto ya ce wai me ke damun Rahama ne ?

    Yarima ya ce zazzabi dai yake damun ta..

    Ɗocto Hamza kokarin duba Rahama yake cikin kwarewa da sanin makaman aiki.

    Yana duba ta yadawo da kallon sa a kan Yarima Samad ya ce wannan ba wani lalura bane..

    Dan zazzabi ne kuma ze sauka InshAllah.

    Kiran Sunan Rahama Docto ya shiga yi hakan ya sa ta dan bude Idanun ta kadan ta kuma rufe wa

     Kara kiran Sunan nata ya yi wanda ya sa takara bude Idanun ta tasauke su a kan sa.

    Cikin yin kasa Da murya ya ce Rahama meyake damun ki

    Ba komai ta ba shi Amsa cikin kasalalliyar murya.

    Doctor hamza ya kalli Yarima cikin son Fahimtar da shi yakamata akirawo wata Nurse mace ta duba ta da kyau.

    Yarima ya ce to ai babu matsala akirawo ta.

    Doctor hamza dannawa Nurse din kira ya yi cikin gaggawa tare da yi mata Kwatance gidan Yarima..

    Jigum Yarima da docto suka yi a zaune suna jiran karasowar docto din.

    Itakuwa Rahma sossai takeji felin na saukar mata ''

    Tambayar kanta take wannan wani bakon yanayi ne haka ya ziyarce ta lissafi ya kunce mata.

    Wayar Docto ne yasoma ring yana dubawa yaga nurse din '' fuskar shi dauke da fara'a ya ce zahra har kin iso ne kina daidai ina yakarashe zancen yana kallon Yarima ''..

    Yarima kallon sa yake yana mai Alamun da hannun ta iso.

    Kada masa kai ya yi da kai tare da katse wayar.

    Kallon Yarima ya yi cikin sauri ya ce zanje in shigo da ita.

    Yana fita yarima ya tallafo Rahama tare da zaunar da ita kallon Idanun ta yake yanda duk ta birkice lokaci daya..

    Be San lokacin da bakin sa ya fara furta sannu ba cike da iya furta lafuzan.

    Kallon mai cike da ma'anoni yakewa Rahama dan yau ne karo na farko daya sata agaba yana kallo.

    MashaAllah yafurta acikin zuciya '' besan maganar ta fito fili ba.

    Fadi wannan yarinyar ashe haka take da kyaun gaske komai nata is normal bakin ta hancin ta.

    Kallon tsafta yake bin ta da shi yana kallon kwayar Idanun sa da suke son tuno masa da wani abu na cikin mafarkin sa.

    Sallamar ɗocto da Nurse ne yadawo da shi Daga duniyar tunanin daya fada.

    Bismillah yafada cike da kulawa yana kallon wannan matar da take sanye cikin fararen kaya nasu na likito ci.

    Yawwa ta furta babu ba ta lokaci taje gaban Rahama tana kallon ta ta ce baiwar Allah Ko zamu iya shiga da ciki induba ki..

    Yarima Samad dake kallon Nurse din ya ce bangane ku shiga Daga ciki ba.

    Itama Rahama kallon da Samad yakebin Nurse din da shi shi take mata..

    Nurse rike da baki dakuma sanin makaman aikin ta ta ce inban dubata ba taya zansan damuwar ta..

    Yarima ya karbi zancen da ba ta da wani damuwa fa karki damu basai kun shiga Daga ciki ba..

    Ɗocto hamza shi lamarin Samad ya fara daure masa kai shi kansa yaki bashi damar ya taba jikin Rahama sai dai ya ce yafadi inda ake so ya taba din..

    Kallon Nurse din ya yi Ya ce Zahra kawai ki duba ta anan tun da a dakin ba zaiyu ba

    Yarima Samad ya ce nimadai haka nagani dai.

    Nurse tana me kallo Idanun Rahama tsaf taga wutar felin ne a Idanun ta Saboda tasaba Amsar wannan case din..

    Cikin hikima ta ce baiwar Allah wani abinci ne kikaci na karshe..

    Yarima zeyi magana ɗocto ya yi masa hannun Alamun ya yi shiru.

    Tsitt kake ji sun zuba mata idanu aji amsar ta.

    Ita Ko Rahama cikin muryan ta da baya fita ta ce banci Abinci ba.

    Sai ruwan lipton Sam batason Samad yaji tun da ya kasa ya tsare.

    Nurse din kallon Samad da ɗocto ta yi ta ce dan Allah ku je koda compound din gidan ne akwai tambayar da zan mata ba lallai bane ta amsa a gaban ku ba..

    Fita suka yi Samad ba haka yaso ba.

    Cike da kwarewa ta yi mata tambayoyin da suka sa ta gano Zumar da maganin da tasha ne matsalar.

    Kallon Rahama ta yi cikin kasa da murya ta ce kin san meye damuwar ki kuwa.

    Girgiza kai Rahama tayi.

    Nurse Murmushi ta yi ta ce ai sha'awa ce ke damun ki kinje kindau Ko aiki dan haka zanwa mijin ki bayani..

    Cikin tsoro da fargaba Rahama za ta yi magana.

    Ganin Samad kamar anjefoshi Daga Sama yashigo cikin saurin sa docto ya take masa baya.

    Kallon Nurse yake ya ce gayamin me matsalar amma tun dazun kuna abu daya haba dan Allah yafada cike da gajiyawa..

    Nurse dago kai ta yi tana kallon sa ta ce babu wata matsala dake samun ta.

    Baka biya mata bukatar aure ne.

    Kalamar Nurse ba ƙaramin doka zuciyar shi tayiba saida gaban sa yabada ras '' Rahama da docto kallon Nurse suke.

    Rahma muryan ta na rawa kamar za ta yi kuka ta ce haba Nurse ya zaki ce haka nifa nasaba yin dan zazzabi haka kuma ya sauka shi ne dai besani.

    Takarashe zancen kamar za ta yi kuka..

    Yarima Samad dake kallon ta sake da baki ya ce Nurse nifa bana fahimtar yaren da kike magana akai ya yi haka ne dan Rahama ta yi tunanin begane me Nurse take nufi ba dan yaga tsantsar tsoro a Idanun ta..

    Nurse ta ce au ba ka gane abun da nake nufi..

    Yarima ya ce aikuwa bangane yanzu dai rubuta mata magani basai na gane ba..

    Ajiyar zuciya Rahama tasauke duk da yanayin ta sai karuwa yake yi.

    Samad sallamar docto da Nurse ya yi inda yabiya kudin aikin ta.

    Ta tafi cike da godiya da irin biyan da ya yi mata mai tsoka.

    ______________________________

    Gabon 🇬🇦

    Baba salihu sai safa da marwa yake yana kallon agogon hannun sa....

    Dattijo na gefen cike da tausayawa yake kallon baba Salihu ya ce kayi hakuri ranka ya dade InshAllah komai zezo da sauki..

    Jin Horn din wannan drever da yakai su Sheik masauki ya sashi tunkarar mota '' cikin rawan murya ya ce tun da Allah yakawo bude mana mu shiga mana..

    Drever shiru ya yi ya kasa magana..

    Baba Salihu kallon sa yake ya ce yadai nace kabude mu tafi kaki magana..

    Cikin saisaita muryan sa ya ce Ya shugaba na.

    Wannan bakon yabani takarda wai inbaka...

    Hannun sa na rawa ya karbi takardan..

    Abun da ya fara bashi tsoro shi ne ganin hoton sa daya bari acen kano.

    Sai, wannan wasikar

    Bude takardan ya yi yasoma karantawa kamar haka.

    Baba Salihu bana bukatar kazo inda nake kayi hakuri dan Allah neman da nake maka asirince yau yazo karshe ga hoton ka ɗana dauko nan da niyar cigaba da cigiyar da adu'a da nake a kan Allah ya bayyana mun kai.

    Ashe nine kabari inata wahalar banza..

    Pls kayi nesa dani ban zama da mutum mara gaskiya da Amana...

    Sossai jikin Baba Salihu yadau zafi Jin furucin sheik hakan ya sa ya kalli drever cikin tsawa ya ce nace ka bude motar Ko.

    Sossai Drever ya razana ganin yanda Baba Salihu ya rikide lokaci daya..

    Hatta Dattijo ya yi mamakin ganin sa a wannan yanayin..

    Cikin hanzari drever ya bude masa murfin motar.

    Shigewa wa ya yi tare da rufo kofar da karfi cikin Daga murya ya ce mu je Ko ?

    Babu ba ta lokaci drever ya jasu zuwa gun Sheik.

    Koda suka iso baba Salihu Allah Allah yake yafita motar.

    Ana gama daidaita parking cikin dan hanzari yabude motar tare da nufar cikin gidan..

    Drever na biye da shi abaya bayan ya ajiye motar..

    Waigowa ya yi cikin damuwa ya ce nuna mun dakin da ubangidana yake..

    Bega ma rufe bakin sa ba yaji muryan Malam Isa Aminin sheik na fadin.

    Baba Salihu gamu nan shigo mana yana mai bude masa dakin..

    Cikin Azama ya nufi dakin bakin sa dauke da sallama.

    Kallon dakin yake yanda komai na dakin yake musamman babu wani tarkace aciki.

    Alkur'an yagani ajiye da carbi yana ta zuba idanu inda ze ga sheik.

    Malam Isa cikin sakin fuska ya ce bismillah zauna mana nasan mutumin naka kake zuba idanu Ko ?

    Baba Salihu Murmushin dole ya yi ya ce eh fa yana ina ne..

    Jin karar bude kofar bandaki ya sashi yin shiru Kallon sheik yake yanda fuskar shi take jike Alamun Alwala ya dauro..

    Cikin rawan Murya ya ce Sheik barkda da fitowa.

    Yawwa ya ba shi Amsa atakaice tare da wuce shi ya zauna kan dadduma yana jan carbi.

    Baba Salihu yazama ya yi kusa da sheik har suna face din juna.

    Carbin dake hannun sheik ya sa hannun shi yakama.

    Hakan ya sa sheik dago Idanun sa yana kallon sa yana kallon Abun da yake shirin yi..

    Baba Salihu ciki rawar Murya ya ce Sheik dan girman Allah katsaya ka saurareni.

    Gabadaya sheik saida yaji jikin sa ya yi sanyi tun da yakira sunan Allah..

    Cikin hada rai ya ce Fadi abun da za ka fadi ina da abun yi yanzu.

    Malam Isah ya ce haba sheik ka ringa hakuri mana koma meye aiyariga ya faru.

    Kallon sa ya maida a kan baba salihu cike da mutuntawa ya ce fadi abun da kakeson fadi.

    Ba ƙaramin dadi Baba salihu yaji ba dan ya karfafa masa gwuiwa...

    Cikin muryan tausayi ya fara magana ya ce sheik tun da na bar gidan ka nan gabon nazo.

    Saboda nalura idan har nace zankawo ɗana to yan gidan mu za su samu labarin inda nake..

    Inada mummunar tabo da Aka goga mun wanda y shi ne ya yi sanadiyar barina kasar mu.

    Nashigo garin kano.

    Da niyar duk inda wannan shahararren Malamin nan yake nan zan zauna Ko Allah zai sa in rage dadin daya fito dani Daga gidan mu....

    Wannan dalilin ya sa na bazama neman gidan ka har aka min kwatancen tsohon gidan ka ya sheik...

    Ranar ɗana fara tozali da kai ba ƙaramin dadi na ji ba ina fadin yau gani ga Malamin ɗana fi so da kauna da nake yawan sauraren tafsir din sa....

    Nazamo ma'aboci zaman massalacin da kake ba da sallah ne Saboda kai '' har Allah ya sa tausayina acikin zuciyarka ka sancewa kullum kana ganina a sahun farko a massalaci..

    Shiya kawo yarda da Aminci harka dauke ni Gadi gidan ka.

    Nine nashiga rayuwan ka ya sheik Imam wlh dan inkawo haske acikin Rayuwata ka yafemin boye maka Asali na da nayi...

    Ninan Sarki ne a garin kwatano '' masarautar gheuzo..

    Sheik Da Aminin zumbur suka Mike daga zaunen da suke cikin........

    Ayi hakuri wannan ma ba Admin ta yi typin ba.

    Dan ba ta da time.

    Comment da sharhi shi ze sa insan kunji dadin typin dîna sai inkara yi muku nex page inkara mata send ta tura muku

    .

    Membre cikin yan special grp A.

    Sa'adatu.

    Labari da tsarawa na.

    IKILIMA ADAM

    KYAUTA DAGA Allah.ƘANWATA

    LITTAFIN NAN KUDI NE INKIN GANSHI A WAJEN GROUP DÎNA NA SATA NE

    Inkina bukata ga nomba

    09069080725

    5️7️

    Sheik da Aminin sa zumbur suka Mike Daga zaunen cikin kidima.

    Kallon Baba Salihu suke suna maimaita Sarkin kwatano cike da mamaki sheik ya ce kana nufin kaine Alh Salihu Turaki danaji mummunar labari a kan sa wanda ya Girgiza dumban jama'a.

    Kasashen waje har Saudiya saida ta yi tsokaci a kan wannan labarin daya bazu..

    Kamar antaba zuwa cigiyar wannan sunan naka a unguwar mu tabbas amma ban san Ko suwaye ba..

    Cikin kuka ya ce sheik nine wlh nasan zakaji haushina nasan zakaji meyasa ka yarda dani tun farko nasan kana nadamar kusanci daka samu tattare dani..

    Kuka yake mai tsuma rai ya ce Sheik wlh Abun da ake zargina ban aikata ba.

    Sharrin magauta ne ya sheik ka fahimce a lokacin nasan inna fito maka a mutum ba lallai bane ka saurare ni ba. dan duk wanda yaji labari dole ne yadau hakan take.

    Bisa shedar da shaidu suka ba da ya sheik..

    Sheik cike da tausayawa yake kallon Baba Salihu shida Aminin sa.

    Dafa baba salihu ya yi yamasa Alamu ya tashi.

    Yana tashi tsaye cikin kuka Sheik ya rungumi baba salihu ya ce kar ka damu ni daman tun farko danaji wannan labarin ban dauka ba dan bana yarda da labarin ance babu gamsarshiyar hujja.

    Malam isa cikin tausayin Baba Salihu shima zuwa ya yi inda suke rungume da juna yadaura hannun sa a kan su tare da rugumar su.

    Cikin saisaita murya ya ce InshAllah Baba Salihu nida Sheik Abdurrazak zamu taimaka maka da iya karfin Adu'ar mu..

    Sakin su ya yi tare da samun waje ya zauna hakan ya sa suka saki juna hawaye farin ciki Sheik yake yi dan ba ƙaramin dadi yaji ba ganin Baba salihu ya biyo su yazabi ya yi masa haka dan ya nuna masa bacin ran sa ne a kan guje masa da yayi..

    Duk da yana da kyakkyawan fahimta da shi ya san ba mutumin banza bane....

    Sheik fuskantar baba Salihu ya yi ya ce meyasa meyasa kana matsayin Sarkin Adalai kazo a matsayin kaskantaccen mutum cikin Jin zafin haka aransa.

    Baba Salihu cikin kuka ya ce ba ka kaskantar dani ba zama da kai yakoya mun yanda ake rayuwa da jama'a zama da kai ya nuna mun taka tsatsan a kan komai na rayuwa.

    Shi ya sa nacanza salon Rayuwa ta..

    Sheik kallon dake kallon sa cike da tausayawa ya ce To ai mijin Rahama jikin Sarki ne na yanzu cikin yayan yan uwan ka ne ?

    Kasa da kai Baba salihu ya yi ya ce ya sunan mijin Rahama ?

    Sheik Ya ce Abdulsamad ne inaga inhar ban mance ba.

    Aminin sheik ya ce kwarai kuwa sunan sa ne.

    Baba Salihu shiru ya yi cikin kasa da murya ya ce nine uban Abdul Samad.

    Sheik zazzare idanu ya yi ya ce kenan wannan yaron adu'a dayasa ayi masa a kan mahaifin sa Allah ya bayyana sa.

    Kaine kenan sossai yaba baba Salihu labarin yanda suka yi da Samad.

    meyasa ka boye masa kanka danka ne fa !!

    Baba salihu tashi Daga zaunen ya yi yayi taku daya zuwa biyu tare da kallon kofar waje hannayen sa goye abaya ya ce..

    Nazabi inboye musu Saboda samun labarin danayi Sarki Turaki na neman sanin inda nake rayuwa ganin haka ne ya sa nafara boye musu inda nake naki yarda ɗana ya ganni dan ina tabbacin inda har ya ganni to me martaba yagama sanin inda nake..

    Sheik da Aminin sa kallon suke cike da tausayawa suka ce kar ka damu ai InshAllah zamu taimaka maka.

    Da taimakon Rahama yana kallo baba salihu daya kura masa idanu..

    Sheik ya ce kwarai kuwa Rahama InshAllah zata warware duk wata kulli dake cikin gidan nan.

    Baba Salihu cike da yarda da kai ya ce ka ga yanda Allah ke ikon sa Ko daman yan Ameen sun Amsa shi ya sa koda na gujewa kawo ɗana.

    Allah ya ba shi ta wani silan '' kayi hakuri ya sheik nasan kaji zafin hakan danai Amma banyi da niyar cin zarafi ba.

    Saidan inada yakinin Adamu yanason Rahama nasan shi za ka ba inhar ka ga bandawo ba.

    Sheik dake goge Zufan daya keto masa cikin tsananin tausayin Baba Salihu '' 'shima ya furta abun da yaji wannan drever yakira shi dashi.

    Ya ce ya shugaban Adalai kayi hakuri bisa abun da nayi maka a filin airport.

    Baba Salihu saurin katseshi ya yi da fadin wannan sunan ya yi min nauyi dayawa a bakin ka nafison Jin kana kirana da baba Salihu narokeka kaci gaba da fadin haka.

    Aminin sheik ya ce Ah Ah ai girman ka ne kuma ba a canzawa tuwo suna kai Sarkin Adalai shin za a iya samun Sarkin da ya yi Adalci irin naka kuwa Ko mahaifin ka dake kan karagan mulki dalilin shugabancin ka ne ake cemasa shugaban Adalai.

    Amma ya tafka babban kuskure ta ya za ai ace ya yarda da zancen zirr....

    Baba Salihu cikin kwantar da murya ya ce bana tunanin mahaifina ya aikata mun abun da ya yi mun ne da sanin sa nasan dai akwai wani Abu akasa wanda gano gaskiyar lamarin Alhakin yana a kan wata baiwa wacce take gun mata ta..

    Sossai suka Shiga tattauna yanda za su bullowa lamarin nan dan akwai lauje cikin nadi..

    *************************

    KANO.

    Sai kusan karfe tara suka Faruk suka dawo gida bayan sun sauke Asiya..

    Karasowa falon suka yi ganin Samad zaune kusa da Rahama kallon ta yake babu Ko kiftawa.

    Faruk ya ce haba sai sallama muke yi ina ka kai hankalin ka ne..

    Samad firgit ya dawo hayyacin sa Murmushi yake ya yi ya ce Au har kun dawo dafatan kun sauke ta gida ya tambaya cike da kulawa..

    Aminu dake kokarin haurawa sama ya ce eh kalau muka kaita tabe tabe..

    Tare da cigaba da tafiyar sa...

    Samad kallon Faruk ya yi dashima zebi bayan Aminu ya ce kai kuma ina za ka je ne wancen dan iskan yatafi kaima za ka bishi ne ?

    Faruk cikin tabe baki ya ce to inzauna nan inmaka me kana tare da da matar ka Ko sanin shigowar mu bakai ba yakarashe zancen tare da bin matakalan step cikin saurin sa.

    Yarima kallon sa yake harya shige dakin nasa maida kallon sa ya yi a kan Rahama wacce ita ba barci take itakuma Idanun ta ba sa bude..

    Kallon ta yake na wasu yan dakiku be Jira wata wata ba yakaita dakin nata tare da dire ta a kan gadon ta..

    Kokarin fita Daga dakin yake yaji tana wani nishi mai kashe garkuwan jikin Kowani lafiyayyen namiji..

    Hakan ya sa shi dawowa dakin jikin sa asanyaye cikin muryan sa mai fidda amo mai rikita wanda yake cikin bukatuwa ya ce.

    Rahamatullahh.........

    Yaja sunan da tsawo hakan ya sa ta dan bude Idanun ta Jin yana hura mata iska bakin shi a fuskar ta...

    Kallon shi take cikin fitinannun Idanun ta da suka canza launi..

    Jin takamo hannun sa tana shafawa sossai Jansa take cikin yanayin da ba ta gane ina ta dosa ta ce Amjad Ko za ka iya zama kusa dani ka debemun kewa tare da zira hannayen ta cikin rigar sa tana masa tafiyar tsutsa da hannayen ta.

    Gabadaya Yarima yasoma dauke wuta dan Jin shi yake kamar a gajimare salon ta ba ƙaramin firgita shi ya yi da sashi mance duniyar da yake ciki ba..

    Kallon ta yake cikin kasallaliyar muryan sa ya ce Rahama ki dawo hayyacin ki

    magana yake mata hannun sa nakan cabullen ta itakuwa sai kara tura masa take tana Fadin wash Yarima Amjad kar ka tafi ka bar ni bana son kana nesa dani.

    Wani nishi take mai fidda sauti wanda tun da take ba ta taba shiga wannan yanayin mai wuyar fassara ba..

    Sossai Samad yaita latseta son ransa soya ke yaga ya cimma Burin sa a kan ta..

    Bubbuga kafafun ta ya yi ya ce Rahamatullah dan bude Idanun ki mana..

    Bude Idanun ta ta yi tasauke su a kan sa wutar fitinan dake dibar ta tasoma raguwa...

    Abdul Samad dake kallon ta tana kallon shi ya ce Rahama ashe haka kike da dadin ka santuwa pls kiringa ba ni hadin kai irin na yau duk sanda nazo miki da bukata ta.

    Kallon tsoro Rahama tasoma binshi da shi ta ce bangane ba me kake nufi ne

    Murmushi ya yi ya ce Rahama na kyaleki ne Saboda su Faruk suna cikin gida banson suji yanda kike fidda sauti..

    Bare kuma ace nashiga gona ta nasan sai kin cika gidan nan da kukan Raki yana kallon kwayar Idanun ta..

    Turo baki ta yi gaba ta ce ni dai wlh kana takani yanda kake so abun naka harda Sharri wai kai bakajin kunya ne kaita kallon tsiraicin mutum ne.

    Besan sanda Murmushi

    Ya subuce masa ba.

    Dan na kalla bakomai bane a wajena ba.

     Ah kunya kikace Ko InshAllah nan da kwana uku lokacin an gama taron masarautar mu na biki na.

    Rahama zan nuna miki kunya ta Ko Akasin haka ki rubuta ki ajiye ni Samad ba zan sarara miki ba..

    Kokarin tashi take Daga kan gadon '' ya kamota tare da kwanntar da ita ya yi mata rumfa duk yanda taso ta kwace yaki ba ta damar haka yau babu inda be taba ba a jikin ta sossai yafita hayyacin sa cikin kukan fitinar dake dibar sa.

    Ya ce Rahama ki ba ni in sha mana..

    Kallon shi take tare dayin tsaki ta turo baki gaba ta ce me zan ba ka kasha kuma ?

    Wayyo za ka fasamun yan hanjin cikina

    Katashi Daga kaina ina magana kaki motsawa tare da sa tafukan hannayen ta tarufe fuskar ta dan ba ta iya kallon kwayar Idanun sa.

    Furucin sa ne yakara dawo da ita cikin hayyacin sa..

    Nace kibani Insha Ko ?

    Wai me zanbaka kasha ne ba ka faɗa min ba Katashi Daga kaina inje kitchen indauko maka takarashe zancen tana yunkurin tashi rumfar da ya yi mata ya sa ta gaza koda motsa kafar ta ne.....

    Boob din ki zakiban insha inhar kina son intashi Daga kanki inkuma bakyaso ahaka zamu kwana yau InshAllah ba zan gaji ba.

    Rahama kuka tasoma wani irin boob dîna kuma kai yaro ne ?

    Kina son inbaki yaro ne ya jefo mata tambayar da Idanun sa da wutar fitina ke cin sa..

    Rahama ta ce ina son Yaro mana inhar za ka samo mun Tafada iya gaskiyar ta dan tasan kila a dangi ne ze dauko ya bata....

    Samad dake kallon ta yana tunanin fuskar ta yana ta nazarin ta irin kalamin da taita furtawa sanda tafita hayyacin ta..

    To tun da kina son yaro zanbaki adaren nan kinaso.

    Kada kai ta yi cikin kuka ta ce A'a ba ni so nayafe

    OK tun da bakiso na ji '' ni inaso ai karki damu idan na baki kika haifa mun sai in karbi ajiya ta ahannun Daga ranar kinga mun raba jaha dake kowa ya yi abun da ze masa dadi yakarashe zancen yana jifan ta da kallo masu firgita tunani.

    Zakiban Insha Ko kin Amince muyi ta zama ahaka kuma wlh ki kara kara minti daya kacal baki ba ni ba.

    Saina baki Mamaki..

    Jin furucin sa ya sata tsorata ta ce nabaka dama kamar za ta yi kuka duk yanayin ta ya nuna kiris ya rage..

    Ganin ta bashi daman ya sashi yin abun da ya yi niyar dan ba ƙaramin ruɗewa ya yi ba a kalla atlest saida suka kai Awa daya ana abu daya.

    Saida yaji nutsuwa ta saukar masa ya shiga bandakiin ta yin wankan tsarki sossai yakejin kansa a nishadi yana wanka yana Murmushi da yara sa gane kona mene ne..

    Rahama cikin Jin kunya ta tashi Daga kwance dan kwata kwata batason ma ya fito ya same ta hakan ya sa cikin hanzari tadau kayan da zata saka ta tafi bandakin dake face din dakin nata domin yin wanka..

    Koda ya fito ganin ba ta dakin ya sashi nufar dakin nasa dan azaton sa tana cen '' har ya gama shiryawa zuwa kayan Barci kallon kofar bandakin yake amma shiru babu Alamun anshiga ciki hakan ya sa zuwa ya kwankwasa jin shiru ne ya sashi shiga bandaki bakin sa dauke da adu'a..

    Leka Ko ina na bandakin ya yi ganin babu ita babu Alamun ta..

    Yasa shi fitowa soya ke yakwana da ita a jikin sa soyake yakwana hannun sa cikin boob din ji ya yi Sam Sam ya kasa hakura anya ze iya kwana shikadai kuwa..

    Barin dakin nasa ya yi yana kokarin shiga nata dakin yaci karo da Faruk da ya fito da plate din abinci Daga dakin su zekai kitchen.

    tsaki ya yi ya hada rai yana kallon abokin sa..

    Faruk tabe baki ya yi ya ce au dole kayi tsaki mana tun da ba ni kaso ka gani agaban ka ba mutum saikace maye ya manne da mace '' tabe tabe kawai ka iya amma haryanzu ka kasa zama cikakkaken ango haba kaban kunya yawuce shi yana Murmushi...

    Samad dake kallon sa ya gaza magana ya ce ikon Allah shi wannan kaulan me yake nufi ne ?

    Yasan wani abu akaina ne tambayar kansa yake so time sai yaji Faruk na fadin abun da shi be taba furta shi gaban kowa ba Ko kuma yaji yana fadin abun da shi besan da shi ba..

    Barin wani tunani ya yi yana kokarin bude handle din kofar ya yi daidai da Rahama jiyo muryan mijin ta da Faruk da ta yi suna magana duk abun da Faruk yafada ta ji..

    Kokarin dannawa kofar key take yi dan karya ce ce ze aika ta abun da abokin sa yafada..

    Yana kokarin tura kofar yaji tana fadin pls barci zanyi kasaki kofar key zansaka...

    Ba ƙaramin haushin ta yaji ba hakan ya sa..........

    Godiya dubu a kan fans dîna tun daga farkon lamba har karshen sa.

    Masu mana adu'a a kan pection din da muke jinya

    Allah yabaku lada.

    Waɗanda suka kawo mana ziyara kuma. RABBI ya saKA MUKU DA Alkhairi duk dai ba a sallame mu amma jiki Alhmdulilah yana kyau..

    Nagode nagode..

    Littafin Ƙanwata ban yarda wani Ko wata ya juya mun shi ba.

    Banyi dancin zarafin wani Ko wata ba..

    Kamar yanda wasu mara mutunci suke complain a kan Anty Maman Rahama....

    Ashirye nake domin karban gyara innayi kuskure, ban Aminta wani yadau Littafina ya daura a website ba saida izinina..

    Ta ku har kullum kyauta Daga AllahLITTAFIN NAN KUDI NE INKIN GANSHI A WAJEN GROUP DÎNA NA SATA NE.

    INKINA BUKATA GA NOMBA

    09069080725

    Hakan ya sa cikin bacin rai ya ce nace ki saki kofar Ko fa cikin tsawa.

    hakan ya sa ta saki kofan ya yi daidai da dawowar Faruk Daga kai su plate dinnan a kitchen tsayawa ya yi yana kallon Samad dake kokarin shiga dakin.

    Cikin Daga murya ya ce kai Tabe Tabe maida wukan dan ta rufe kofa shi ne za ka cika mana gida da ihu haka..

    Samad juyowa ya yi tare da nufo inda Farruk yake cikin takaicin kalaman sa ya ce.

    Kaide Faruk bakada aiki sai sa'ido ne.

    Inkana son aure kafada mana kuma dakin ta

     da zanje mantuwa nayi Ko banda ikon inshiga indauki abun da na manta ne yakarashe zancen tare da juyawa ya yi hanyar dakin Rahama.

    Faruk sake da baki yake kallon sa ya ce watau dai yaron nan yana nan da halin sa..

    Da baya barin ta kwana dan maganar ɗana fada masa saida ya maida martani Sannan yaji dadi aransa sashin su ya nufa yana Girgiza kai tare da jinjina kalaman Samad..

    Shiko Yarima yana shiga dakin Iskan Rahama ya yi zaune akasa tana latsa wayar ta.

     Ta kasar idanu take kallon sa gaban ta natsanan ta bugawa Gab gab gab haka take ji kamar ta ruga aguje..

    Cikin isa ya shiga dakin ya yi kamar wanda yake neman wani abu sai kalle kallen dakin yake har yazo wajen akwatin kayan ta..

    Yana kokari budewa kome ze dauka oho..

    Cike da mamaki Rahama take kallon sa sai fiddo mata da kaya yake yi itako idanu ta zuba masa.

    Hannun sa yakai kan wani yar karamar rigar cikin kananun kayan ta..

    Daga rigar sama ya yi kalar rigar ba ƙaramin burgeshi ya yi ba dan yanason yaga mace tasa Pink din kaya....

    Dago rigar ya yi yana kallon yanda rigar take sharara ba ta da hannun kuma Daga gani iya guiwa ta tsaya...

    Tashi ya yi tsaye rigar na hannun sa ya nufo inda take zaunen ya ce amshi rigar nan kisa ingani tare da hada rai Alamun babu wasa tattare dashi..

    Hakan ya sa cikin sauri tasa hannayen ta biyu ta karba tane me kallon rigar tunowa ta yi suna cikin sakon da Anty ta aiko mata hade da magunguna bakin ta na rawa ta ce to kana iya fita idan nasaka saika dawo.

    Binta da kallo rainin hankali yake ya ce Rahama kina tunanin zaki motsa nan da zancen ne to anan gabana zaki sa yafada cikin isa da takama ke tsaya kiji in gayamiki narasa dalilin dayasa na damu da wacce batasan me ake kira da kulawa ba...

    Ina ilimin ki yake ina karatun yake.

    Ina izzar gidan ku da martabar sa yake duk kinyi watsi dasu kenan..

    Dago kai Rahama ta yi tana kallon sa kamar za ta yi magana saita fasa..

    Kada kai ya yi ya ce kina iya magana mana meye na yin shiru maza kisa kina ba ta min lokaci

    Daukar rigar ta yi tare da dauko babban bargo ta rufa a kan ta tana kokarin cire na jikin ta

    tasa wannan a zuciyar ta sai Fadi take wannan mutumin da za ka ganshi zaune shikadai to zakai tsammani dukan sa kenan bayan gari ne har da gidaje da dakuna..

    Ji maganar da yake yi a kan gidan mu,, dan kawai nace zan kwatar wa kaina yanci kuma bisa hikima da dabara shi ne ze zo ya rinƙa sakin zancen eh na ji duk na watsar tafada kamar yana Jin ta..

    Maganar shi ne yadawo da ita duniyar tunanin data fada cikin hanzari tasaka rigar tare da yaye bargon Daga kanta banda Zufa babu abun da take yi..

    Zaune yake bakin gadon nasa yana chatt hankalin sa nakan ta..

    Kunya duk yabi ya isheta hakan ya sa tafara neman hijab din dazata saka......

    Shiko bekara bin takan ta chat yake yi da Ahmad..

    Daga can ɓangaren Ahmad ke bashi labarin bakuwar da suka yi me suna Hassana..

    Yarima ya ce ya'akai kuka sauke ta agidan baku San Daga inda ta fito ba..

    .

    Ahmad ya ce aikin Mamy ne wlh kai ma ka san Mamy akwai saurin yarda da mutane...

    Yarima Ya ce bari inzo zansa idanu a kan ta..

    Cikin Jin dadi Ahmad ya ce ance gobe zaku taho Ko ?

    Yarima ya ce kwarai kuwa InshAllah gobe zamu taho.

    Dafatan fourniture ɗin danace asa a dakin Rahma shi akasa Ko..

    Ahmad ya ce eh shi aka sa kuma wlh ya yi kyau sossai abun ba a cewa komai 'sai hamdala

    ' S'aide Mai martaba ya yi waya da baban Matar ka a kan zaku zo tare da Amaryan baban ta da kanwar ta kamar ya ce harda kawar ta da an yi biki za su koma...

    Yarima ya ce nifa ban san da wannan labarin ba amma ai yakamata ace ya sanar dani Ko..

    Wannan kanwar tata mai halin mujiya haka kawai na ji na tsane ta narasa dalili ita..

    Ahmad ya ce gaskiya ka sassauta kiyayyar nan itama tazama kanwar ka..

    Yarima ya ce haka ne zan rage kaji ka gaida mun khadija kace mata nayi fushi ba ta nemana.

    Ahmad ya ce InshAllah zataji sakon ka..

    Yarima fita kan WhatsApp ya yi tare da lalubar lambar mai Martaba cikin sa'a yana kira yau da kan sa ya Daga...

    Mai martaba ya ce haba Yarima angon Rahma sai yau nake ganin kiran ka..

    Fadada murmushin ya yi ya ce dafatan dai kuna lfy..

    Samad ya ce kalau muke tsoho mai ran karfe...

    .

    Samad ya ce Yayan Rahama Abubakar ya sameni da zancen kayan Rahama wanda mahaifin ta ya yi mata na auren ta ya ce yana son dai akai kayan gidan ta shi ne zai sa yaji eh lallai ya sauke hakkin sa...

    Mai martaba ya ce inace wannan gidan da kake ciki naka ne.

    Samad ya ce nawa ne..

    Mai martaba ya ce dayan sashin na gidan ka babu komai acikin sa.

    Duka kayan ta akai su cen ayi mata jere ayi mata danki kamar yanda aka saba

    yana da gaskiya dan ya matsa akai kayan ta..

    Nan kuma ai ansai mata komi hatta lefen ta mun hada komai ya yi redy zuwan ku kadai muke jira.

     

    Girma da darajan mahaifin ta ya zarce ace ankyale yar sa hakanan. ya yi mana halacci ta hanyar ba da diyar sa besan Daga inda muke ba besan halayyan mu ba.

    Samad dake kallon Rahama zaune tana chat itama '' maida hankalin sa kan wayar da yake yi ya yi ya ce gaskiya ne ya yi halacci tun da kuka nema ya baku.

    babu matsala sai dai nazo din yafada yana kokarin katse kiran ''

    mai matarbata ya ce Samad daman kan zancen Maryam nakeson inmaka magana..

    Yarima katse wayar ya yi ba tare da yaji abun da za a ce ba..

    Ran sa aba ce ya ce wai meye suke damuna a kan abun da nace banaso banaso ana dole ne..

    Rahama dake chat Jin kalaman sa tasan kila maganar wata akai masa hakan ya sa ta dago kai tana kallon sa..

    Shima ita yake kallo.

    Kauda kan ta yi gefe taci gaba da chattin din ta...

    Tsintar muryan sa ta yi yana fadin Rahamatullah..

    Amsa masa ta yi cikin ladabi.

    Hakan ya sa ya ce to taso mana yana kokarin cire rigar jikin sa Daga sai boxer a jikin..

    Jikin sa take tabi da kallo ganin fadadan kirjin sa da gashi suke kwance lub lub gwanin ban sha'awa..

    Yanayin yanda kirar jikin sa yake ba ƙaramin burge ta ya yi ba shagala ta yi da kallon sa..

    Shiko kallon ta yake yana kallon inda take kallo a jikin sa.

    Bata Ankara ba sai ji ta yi ya jawo ta tafada jikin sa cikin Jin kunya tafara kokarin sa tafukan hannayen ta dan rufe fuskan ta...

    Haba Rahama bayan kingama kalle ni ina son ki saki jikin ki dani kinga kasar mu zamu tafi gobe InshAllah a yau nakeson ki hada kayayyakin amma kada su wuce kala biyu kayan ki komai nagama tsara miki..

    Rahama ki dago kai ki kalleni ni Abdul Samad ban taɓa ganin yarinya nace ina son ta ba..

    Kallon shi take ya Daga mata gira ya ce eh haka nake nufi..

    Amma tun da aka kawo ki gidan nan nakasa fita lamarin ki na tabbata da wata ce wallahi bazata isheni kallo ba ballatana kulawa.

    Ina son yanda na rungumi kaddara auren mu kema ki rungumi taki Kaddara nasan dai haryanzu kin saura kina son Adamu Ko ?

    Rau Rau da idanu haka take kallon sa bakin ta narawa ta ce wani irin ina son Adamu bayan da auren wani akaina..

    Kallon ta yake ya ce wanene wanin ??

    Shiru ta yi tagaza magana hakan ya sa ya ce watau nine wani gayamin matsayina awajen ki yanzu nan nakeson Jin haka daga bakin ki...

    Shiru ta yi tana kallon Sama..

    Hakan ya sa shi hade bakin su waje daya ya fara mata tsotso mai rikartawa iya kwarewar sa.

    Kokarin kwacewa take dan ta yi magana ina yaki ba ta damar haka..

    Yana sakin bakin ta

    ta ce wash anya baki na nan kuwa..

    Ganin yana kokarin cigaba ya sa ta ce pls wasa nake..

    Kallon ta yake ya ce yanzu gayamin matsayina Ko aci gaba ne..

    Cikin Kosawa da bakin ta dake mata zugi ta ce

    Mijina ne kai..

    Yawwa yafurta tun da kin fada da bakin ki..

    Tashi inga yanda rigar ta yi miki a jikin ki..

    Kin tashi ta yi hakan ya sa ya Daga ta.

    Tsaye yana kallon kayan a jikin ta sossai yakamata hip dînta da Brest suka bayyana..

    Waouh yafurta acikin zuciyar sa ya ce dan juya muga bayan..

    Rahama ta ce dan Allah kayi hakuri wlh inajin kunyar haka..

    Jin ta Ambaci Allah ya sa shi fadin mu je dakina acen zamu kwana tare..

    .

    Ba musu ta ce to

     ya yi gaba tana biye da shi abaya.

    Daren ranar Samad be rintsaba cabullen Rahama saida ya yi ja Saboda tsotso da shafa..

    Barci wuya ta yi hakan ya sa suka so Makara sallah Asuba.

    Bayan sun idar da Sallah Asuba komawa suka yi suka kwanta yana manne da ita kamar za a dauke ta ne..

    *************************

    Anty tun da sassafe tagama hada kayan ta acikin akwatin ta...

    Salma ce ta fito cikin saurin ta bakin ta dauke da sallama ta gaida Anty cike da ladabi karya ta ce Anty zanje wajen wata kawata sako zan karbo yanzu zan dawo ga kayana nan na hada jirgin ance saida Azahar Ko..

    Anty ta ce eh haka baban ki ya ce.

    amma kin gayawa mijin ki zaki je gun kawarki kuwa..

    Salma cikin Jin haushi ta ce eh ya sani batajira cewar Anty ba tasakai cikin sauri tabar gidan..

    Sai Adu'a take Allah ya sa kada ta hadu da yaya ABU.

    Rashin ganin sa ba ƙaramin dadi ya yi mata ba...

    Tarar me napep ta yi ta kwatanta masa unguwar malam Isa ta yi babu ba ta lokaci ta isa unguwar jikin ta na rawa cikin sauri ta sallami me napep din..

    Cikin hanzari takarasa gidan da sallama bakin tashiga dakin.

    . Yana ganin ta ya fadada fara'ar sa ya ce gimbiya kece..

    Eh Nice ta ba shi Amsa cikin kasa da murya ta ce a kan maganar da mukai da kai kwanaki ne..

    Nazo ingayamaka na zabi aban guban dakuma na jawo hankalin mijin nata..

    Malam isa ya yi dariya daya sa ita kanta ta tsorata

    Yasha kunu ya hada rai kamar bashi ba..

    Ya ce Salma irinku muke so masu mugun hali ai danku muke zama nan.

    Shegiyar yayar ki ai in ba a kauda ta ba

    Kina gani za ai babu ke sai dai hakuri dan haka na ji dadin zuwan ki.

    Tafiyar da zaku yi InshAllah kina tare da nasara Salma Sai kin auri Yarima Samad kece zaki haihu da shi wane ita

     ita din banza..

    Salma Murmushi ta yi ta ce nimadai haka nagani ba ta da amfani wlh nibanmasan inada yar uwa ba.

    Batasan damuwa ta ba.

    Batasan karuwana kuma yar hassada ce da bakin ciki.

    Naje gidan ta babu abun da tabani duba ga irin daulan da take ciki...

    Malam isa ya ɗara ya ce kedai Amshi tare da miko mata garurukan magani kala uku a leda

    Dayan kullin ya ce wannan acikin abinci zaki sa mata har tsawon kwana uku InshAllah tana cin ranar na uku zata fara cutar Ajali kwana biyu rak zata kara kafun tabar duniyan..

    Wannan kulin Samad zaki sawa hanyar dakin sa har tsawon kwana uku shima yana bin sa a ranar na ukun zeji babu wanda yake so saike...

    Dayan kullin shi ne zaki sa masa cikin abinci duk abun da za a fada akanki ba zai dauka ba duk sukar da za ai ba zai taba yarda hatta ma iyayen shi sai yayi takun tsaka dasu a kan ki...

    Salma dariya ta yi mai fidda sauti kudin da ke jakar ta tazaro dubu hamsin tare da mika masa cikin fara'a ta ce wlh ka biyani.

    To ya zanyi da auren dake kaina..

    Malam isa ya ce ai me sauki ne zamu juya hankalin mijin naki ta hanyar baki takardan saki bayan kin dawo Daga kasar kwatano Daga nan saiki auri muradin ki....

    Salma ba ƙaramin Jin dadi ta yi ba tashi ta yi ta ce toni zan tafi InshAllah zanma tsaraba me kyau inzan dawo..

    Malam isa cike da Jin dadi Ya ce Allah ya dawo dake lafiya..

    Ameen ta amsa tare da barin dakin nasa cikin hanzari ta yi hanyar gidan su..

    Daga nesa da layin su tasauka ya yi daidai da shigowar Abubakar alayin cikin motar sa

     kallon Salma yake yanda take ta zuba uban sauri ya ce ke malama Tsaya.

    Karasowa gaban ta ya yi da motar sa yana mata. Kallon banza ya ce Daga ina kike kuma meyasa me napep din besauke ki agida ba sai a nesa da gidan ku...

    Bakin ta na rawa ta ce cikina ke ciwo shi ne naje Asibiti aban magani ka san tafiyar mu anjima ne..

    Kallon ta yake yana tabe baki dan be yarda da maganar ta ba.

    Ya ce kedai wlh kinbani da shegen karya..

    Cikin tsawa ya ce shiga mu tafi yar rainin hankali daman ki gayamin inda kikaje kona Gyara ki.

     wai meyasa Abba yabarki ki tafi bayan ya san bakyajin magana...

    Bude murfin motar ya yi tashiga jasu zuwa gida.

    Suna isa gida.

    yana parking ta yi gida aguje ba ta jira fitowar sa ba..

    Kallon ta yake yana Girgiza kai ya ɗaga hannun sa sama ya ce Ya Allah ka shiryamin Salma shirin Addini islama..

    Tare da take mata baya zuwa cikin gidan...

    Anty har ta fito da kayan su ita da Asiya Salma kawai suke jira ta fito...

    Mama da wake wake takaraso wajen tana hararan Anty..

    Cikin wakar haici.

    Tafara rerawa kamar haka.

    *Wanda yasoni saina soshi wanda yakini saina ki shi wanda yabani saina bashi*....

    Abubakar dakatar da ita ya yi da hannu ya ce haba Mama wannan wani irin waka ce matafiya za su tafi adu'a zamuyi musu ba waka ba...

    Anty yaune karo na farko da ta ji zuciyar ta yakaraya har tana neman yin hawaye ba ƙaramin Jin zafin wakar nan ta yi ba..

    Cikin iya takun ta da Sam ba ka gane fushin ta..

    Ta ce Abubakar ɗana.

    Na'am ya ce yana kallon ta.

    Murmushi ta yi wanda ke kama da ciwo ta ce kar ka damu da waken ta ai waka ce take mana dan nuna farin cikin ta a kan taron bikin yata Rahama take yi..

    Kaiko kana ganin na yar ta beje Ko ina ba kwana uku ta yi kacal a gidan mijin ta kaddara ta afka mata tadawo gida haryanzu ba a maida ta gashi dai yanzu bin mu za ta yi kwatanon kaja mata kunne fa dan inta ce za ta yi ganganci ba zan kyaleta ba koda kuwa ba garin mu bane..

    Abubakar ya ce kwarai kuwa anty kinyi daidai hakan akeson uwa fatana kisa idanu a kan ta batajin magana...

    Sossai Ran Mama ya baci ta ce kan uban cen..

    Sa'adatu ni yau kike yagawa magana a kan yata Rahama bayan ba ki da cikin haihuwar mata...

    Anty ta ce uhmm ainiko nake da cikin haihuwar mata tun da gani da babban ya agidan miji kuma gani dauke da ciki kedai ki jira kiga ikon Allah..

    Allah yakaimu ranar suna...

    Ganin fada ze tashi agidan ya sa Asiya kama hannun anty tajata zuwa waje.

    Abubakar zeyi magana yaji Mama ta wanke shi da gigitancen mari wanda ya sa shi Jin kansa na juyawa...

    Mama cikin fada ta ce kayi Asara wallahi makiyar tawa da kai ake hada kai anacin zarafina..

    Cikin Jin zafin marin da ta yi masa yabar wajen kai tsaye waje ya nufa..

    Salma cikin rarrashi ta ce Mama hakuri zakiyi ai anty tashanye miki miji da yayan ki..

    Ni dai ce kuruwata tafi karfin ta shi ya sa kika ga ta kasa iyawa dani..

    Mama cikin jin dadin kalaman Salma ta ce Allah yatsare yakai ku lfy.

    Da ameen ta amsa tare da fita wajen..

    Ta iske Abubakar na shirin tada mota.

    Anty ta ce dan jira mana Abubakar zata fito yanzu.

    Bata gama rufe baki ba sai ga Salma ta fito cikin yauki tare da bude bayan boot din motar tasa nata kayan aciki...

    Shiga motar ta yi hakan ya sa ya ja motar cikin kwarewa yana mai Jin zafin marin da Mama ta yi masa zuciyar sa na kuna barin wani tunani ya yi hakan ya sa babu ba ta lokaci yahau titin daze sada su airport din...

    Faruk da Aminu duk sun gama shiryawa Abdul Samad da Rahama kadai suke jira hakan ya sa suka fita compound gidan..

    Dan Sallamar me gadi.

    Me gadi cikin kewa ya ce yanzu in kun tafi waze ringa ba ni Abinci irin na Madam..

    Faruk ya yi Murmushi ya ce kai matsalar ka kenan abinci saika je restaurant mafi kusa yafada tare da zaro brandir din dubu hamsin ya ba shi ya ce ga wannan karike in ji ogan naka ya ce ba zai wuce sati biyu ba.

    Inma da wani abu ai zaku ringa waya..

    . Barin sa suka yi tare da da nufar motar ta su...

    Mai gadi nata godiya yanata fadin Allah yatsare.

    Ameen suka furta.

    Yarima Samad ba ƙaramin shiga ya yi ba dan shigar su ta yayan sarakuna yayi..

    Ita Ko Rahama itama irin shigar matar sarakuna ta yi sossai shigar ta yi mata kyau kayan su kala daya suka sa Anko..

    Alkyabba duk ta ji ya mata nauyi ba ta Saba ba.

    Kallon yake ya ce kardai ace harkin fara gajiya somin tabi ne bakiyi komai ba..

    Rahama ta ce Ah ni wannan kayan ina zan iya yin wuni da shi a jikina..

    Karar wayar sa ne ya sa shi dubawa yaga kiran Faruk ne dan haka be Daga ba ya san sunacen suna jiran su ne..

    Kallon Rahama yake kamar ya dauke ta dan ba ƙaramin tafiya da tunanin sa ta yi ba...

    Wayar Rahama yasoma ring tana dubawa taga Asiya hakan ya sa ta Daga..

    Asiya ta sanar mata suna airport tun dazu su kadai suke jira..

    Rahama cikin Jin dadi ta ce har kun rigamu kenan.

    Muma yanzu zamu taho InshAllah..

    Bayan ta katse wayar cikin sassaita murya ta ce Su Anty da Asiya da Salma suna airport mu kadai suke jira..

    Sossai ran sa yabaci Jin ta ambaci Salma..

    Beson ta gane beji dadin tafiyar da za ai da Salma ba ya ce MashaAllah kice harda kanwar ta mu.

    Rahama ta ce eh harda ita tana kokarin daukan jakar ta zata fita...

    Kamo hannun ta ya yi ya ce zo nan..

    Rau Rau da idanu take masa kallo mai Ayar da tambaya.

    Cikin yin kasa da murya ya ce kidan ba ni inda shafa koda na minti goma ne..

    Rahama za ta yi magana........

    Yanzu aka soma wasan kudai mu je zuwa ankusa zuwa inda labarin zedau zafi.

    Jinjina gareku masoya na.

    Fans dîna.

    Yan special A

    Yan special B

    Normal group A

    Normal group B

    Allah yabar kauna

    Masu karanta na sata bandaku dan nasan ku na Allah ya isa kuke karantawa

    Ta ku har kullum kyauta Daga AllahƘANWATA

    Littafin nan kudi ne Inkin ganshi a wajen group dîna na sata ne.

    Inkin bukata ga nomba

    09069080725

    5️9️

    Rahama za ta yi magana ya ce na ji nafasa naga harkina shirin yiin kuka.

    Muje Ko yafada tare da yin gaba tana biye da shi abaya dauke da jakar ta ahannu.

    Cikin hanzari suka fito yarima be tsaya wata wata ba ya yi gaba gun su Faruk da suke ta suke ta yaba kyaun haduwar sa rabon su dasuga gansa cikin wannan shigar tun uban sa na kan karagan mulki..

    Rahama daidai kofar fita Daga falon ta tsaya karanto adu'oi sossai..

    Dadewar ta ya sa Faruk fadin Samad yakamata kaje kadubo Madam munayin l'atti fa kuma na ji kace ba mu kadai bane harda yan uwan ta..

    Fitowar Rahama ya sa su yin shiru Aminu da Faruk kallon juna suka yi suna kallon kayan da Rahama da Samad suka sanya sossai wannan shigar ta burge su..

    Faruk ya ce Madam Dan Allah dan matso kusa da shi zandauke ku hoto..

    Ba musu tazo Shiko Samad gyara Tsayuwar ya yi inda yaita daukan su zafafan hotuna shida Aminu..

    Suna gama daukan hoto suka ɗau hanya..

    Koda suka iso Airport din har anfara kiran suna..

    Yarima yana karasowa wajen yagaida Anty cike da ladabi.

    Salma ganin sa ya sa tafara sakin Murmushi gaishe shi ta yi ciki ciki ya Amsa mata..

    Asiya ta ce Rahama mu tafi Ko.

    Yarima ya ce ku dakata jirgin da zamu personnel ne.

    Inbahaka muka ce zamu bi na nijeria a Lagos za a sauke mu..

     Bega m'a rufe bakin sa sai ga

     

    SAMAD AIR PLAN

    PERSONNEL

    Yasauka hakan ya sa gabadaya wajen cikin mamaki suke kallon wannan jirgin banda Aminu da Faruk dasu suka San komai..

    Rahama karanta sunan jirgin take tana maimaitawa acikin zuciyar ta..

    Su Ko Anty da su Asiya ɗa Salma duk mamaki yacika su..

    Abubakar ya ce MashaAllah yana kallon Yarima dake kokarin yin gaba wajen wannan jirgin cikin burgewa yake tafiya wanda ya ja hankalin ila' irin matan da mazan dake wajen airport din suna ta Fadin MashaAllah musamman Ganin Rahama gefen sa..

    Cikin yan zaman wajen Airport din take fadin ai wannan da kuke gani Jikan Sarki ne.

    Jirgin sa personnel inhar zebar kasar nan..

    Dayan ta ce Amma kaman Jirgin ba ta kasa Nigeria ba ce ance nashi ne nakansa ai ya taka Arziki 'matashi ne yanda ya shahara wajen gina kasuwanci da kwarewa a kan Ayyukan da ya sa agaba...

    Koda suka iso wajen Jirgin juyowa ya yi dan yiwa Abubakar sallama tare bashi Umarnin motar su Akira drever sa yazo yadauka..

    Abubakar ya ce InshAllah zan sanar masa cike da girmama juna suke suka yi Musabaha

    Bakin su dauke da Adu'a suka Shiga Jirgin Rahama tana kokarin zuwa wajen anti ta zauna wani kallo da ya yi mata na kishiga taitayin ki hakan ya sa tazauna gefen.sa.

    Tsit kake ji babu mai magana acikin su Ko wanne yana ta karanto Adu'oi kariya Daga ubangijin sa...

    Kusan minti goma suka dauka kafun Jirgin ya keta Azo cike da kwarewar drever..

    Abubakar jikin Asanyaye yadawo cike da kewar Anty ga Abba baya nan gashi Mama yau ta baci tsakanin su tun da harda Mari..

    Hanyar sa ta barin filin Airport din yaci karo da Samira yarinyar dake son Samad.

    Cikin yauki takaraso ta ce dazun kamar kaine nagani tare da wasu maza uku..

    Abubakar ya hada rai ya ce eh haka ne me ya faru ne ?

    Murmushi yake ta yi ta ce daman cikin su akwai wanda nakeson gani wannan dan balaraben nan a kan wani hoto da yake nema..

    Abubakar cikin gajiya da sauraren ta ya ce wai ku matan yanzu meyasa bakuda Aji ne bakwa jiran a nemeku kai Allah ya wadaran naka ya lalace wlh..

    Yarima Samad kike so Ko.

    Toshi da Matar sa.

    suka wuce da a bokan sa.

    Gefen ta yaraba yana kokarin wuce ta.

    Tasha gaban cikin magiya kamar za ta yi kuka ta ce haba dan uwa meye laifina dan na so shi..

    Wallahi ina son sa Samad din nan..

    Ta dalilin ka nasan sunan shi ka taimaka mun..

    Abubakar beko tsaya bin ta kanta ba ya yi gaba yana buga uban sauri yana tsuki cike da takaicin halayen yan matan zamanin nan..

    Ita Ko sakaka take kallon shi cikin sanyin jiki ta lalubo wayar ta tare da ajiyewa Faruk sakon voice kamar haka..

    Meyasa kaki bari mu hadu tun ranan ɗana ganku.

    Yau gashi na hango ku kafun nakaraso kun wuce takai karshen zancen tare da rufe datar ta.

    Maida wayar ta yi cikin jakar ta....

    ***********************

    🇧🇯 Kwatano

    Tun safiyan Ranar gabadaya kasar ta dauka zancen auren Yarima Samad dunbum jama'a Mamaki suka yi sossai hakan ya sa Airport din Cadjehoun inda *SAMAD AIR PLAN* yake sossai wajen yacika da dunbun jama'a.

    Yan Jaridu gidan redio da television kowani sashi na kasar sun halatta a wajen.

    Dakarun sojoji da yan Sanda sun iso da hana faruwar rikici awajen.

    Dan mai Martaba ya ce kada taron jama'a nan ya sa SAMAD fita hayyacin sa.

    Shi kwata kwata baya son hayaniya......

    Sossai airport yasha gyara da ado an yi decoration din All din wajen ga wani glove da aka sanya wacce take ba da kaloli kala kala tare da Rubuto suna akasa duk me wucewa sai ya tsaya ya kalla Inda wutar ke rubuta.

    Welcome Abdul Samad _Rahama.

    Happy Mariage life..

    Wannan kenan...

    Masarautar gheuzo ba ƙaramin Jin Dadi ne masoyan Samad suka tashi da shi ba..

    Anyi girke Girke kala kala.

    Saratu Murna awajen ta ita da Mamy dasu Ahmad da khadija ba a cewa komai..

    Maman Maryam da Maryam sammako suka yi zuwa masarautar dan gani da idon su yanda abun ze ka sance..

    Hajiya Hassana sossai tashagala wajen taya Mamy delicious girki wanda Abinci Samad ne da Rahama na mussaman ne.

    Kallo daya zakaiwa Mamy ka hango tsatsar Farin ciki tattare da ita..

    Tasha ado kamar babu gobe..

    Su Ahmad da Khadija sun kure adaka cikin kaya kala daya tsadaddan shadda.

    Maman Maryam dake zaune tana kallon rawan jikin da ake tayi..

    Ta ce Mamy bara inje inyiwa Fulani Allah ya sanya Alkhairi kinga ana zaman târe Ko..

    Mamy ta ce gaskiya ne yakamata dan ita ma uwa ce Agun Samad...

    Cikin hanzarin ta Mamy ta yi hanyar dakin Fulani da sallama bakin ta

     tashiga iske Fulani ta yi sai Safa da Marwa take yi acikin dakin..

    Cikin gigita Fulani ke kallon Maman Maryam ta ce kina ganin wannan dan iskan yaron yana kokarin zuwa masarautar mu da Matar sa..

    Maman Maryam ta ce gayamin mene ne Mafita cikin tsananin tashin hankali take kallon Fulani....

    Fulani nuna mata kujera ta yi suka zauna ta ce ke yanzu yakike tunanin wannan abun zata ka sance.

    ke kenan kinringa Asara kenan duba lamarin nan fa..

    Ya za ai Samad yaki Auren Maryam kuma ki kyaleshu shidin wa..

    Maman Maryam ta ce yakike son Ayi yanzu tafada tana ciza labban ta.

    Cikin kukan takaici Fulani ta ce wallahi saina kashe Samad uban shi ma saida muka ga bayan sa saboda mugun halin sa..

    Wallahi shi ƙaramin Alhaki ne ya yi kadan Alkur'an harya sani zubda hawaye 😩 Saboda taurin kansa..

    Ita matar tasa tsinanniya kwana uku nabata da kafafun ta zata bar kasar nan wlh shegiya hauka zan manna mata irin na Surukin ta.

    Maman Maryam ta ce yanzu kina ganin zamuyi nasara kuwa..

    Abban Marwan da Marwan din da suka shigo dakin kamar an jefo su cikin tashin hankali.

    Suke kallo Fulani da duk tabi ta rude..

    Marwan ya ce Fulani ance fa sun kusa karasowa kuma gobe ne za ai babban taron da ba a taba kamar shi ba a masarautar nan..

    Ni wlh Samad dinnan ba kashe shi za ai ba ahuta yakarashe zancen yana huci kamar kumurcin zaki...

    Abban Marwan cikin iya salon sa da dabarun sa ya ce A'a basai ankashe shi ba yin haka zekawo zargi acikin Masarautar nan.

    Mafita daya ce a bar su suzo din agama taron lafiya..

    Bayan an watse ne zamu san yanda zamuyi dasu amma wane su manta da yan iska..

    InshAllah Marwan Saika yi aure kuma kaine za ka haifo jikan FARKO...

    Marwan ya ce Abba kana ganin haka zeyu kuwa naje wa Mai martaba da zancen ina son aure.

    Cemin ya yi wai banda Sana'ar rike mata Saboda Allah aiko Auren gâta ana iya mun wani Arzikine beda shi..

    Abban Marwan ya ce kar ka damu shi mai Martaba nashi mai Sauki ne nalura maganin sa yagama Aiki zan kara masa sabon jiko bara ma yanzu inje inhada masa kafun taro ya yi taro yaki saurarena yakarashe zancen tare da fita dakin cikin Azama..

    Fulani da Maman Maryam binsa suka yi da kallo harya fice..

    Marwan shima fita ya yi dan zuwa ya shirya kafun su Samad su iso...

    Ita Ko Maman Maryam ta ce yanzu bara inkoma kada Ƙanwata taga na dade ta yi tunanin wani Abu..

    Fulani ta ce babu matsala je ki zan nemeki..

    Tana fita Fulani da sheke da wani mugun dariya ta ce Shasha wawiya jibe ta Ko kunya babu wai yar uwar ta takewa Hassada Saboda mijin kanwar ta be zabe ta ba...

    Ko me Fulani ke nufi da wannan Kalaman kudai mu je zuwa fans...

    Tsaki taita je rowa shegiya kina tunanin in ma auren ne zan yarda Samad ya auri yar ki ne..

    Wallahi saide ya Auri.

    Diyar Anty na bilkisu mai gadon zinare.

    Daukar wayar ta yi ta dannawa bokan jeji waya..

    Bugu daya ya Daga wayar cikin kukan munafuncin ta ce yanzu kana ganin yaron nan zeyi Abun da ɗana be aikata ba.

    Wai meyasa kuka kasa iyawa da shi ne ƙaramin Alhaki...

    Daga can ɓangaren Boka ya ce haba ya zakice haka zan baki Mamaki badai sun kusa sauka ba kedai zubawa sarautar Allah idanu kiga yanda wasan zekaya..

    Ina son duk. Halin da ake ciki yanzu kizo nan kisameni..

    Fulani ta ce ka san akwai taro fa kada anemeni arasa..

    Boka ya ce karki damu zan dauke hankalin kowa a kan ki kedai kizo akwai aikin da za ai mai zafi zafin ta.

    Cikin yarda da zancen sa ta ce gani nan shiryawa yanzu za ka ganni tare da katse wayar tana dariyan mugun ta...

    Baiwar ta Asabe ta shigo cike da ladabi ta ce ya shugaba ta..

    Kallon banza take bin ta da shi kiyi magana kin wani dukar da kanki...

    Cikin Rawan Murya Asabe ta ce daman sonake inje Sashin su Mamy in tayasu aikace aikace taron baki shi ya sa nazo neman izini..

    Wani kallo Fulani ke bin ta da shi masu tarin ma'anoni cike da jin haushin ta dakuma tuna fita zatayi.

    Yasa ta ce eh babu damuwa kuje Ku yi aikin ai yau ranar Murna ce..

    Cike da Jin Dadi tabar dakin itako Fulani dakin ta.

    Ta nufa dan shirya wa cikin hanzarin ta....

    Karima zuwa ta yi Sashin Rahama da Samad room freshner ta fesa ta kunna turaren wuta gabadaya sashin har cikin masarautar yadau kamshin mai dadin shaka..

    Kokarin fitowa take taci karo da hassana itama cikin ado tasha babban Shadda a jikin ta..

    Kallon Karima take ta ce harkin fito ne ?

    Karima ta ce eh na fito ya 'akai ne ta tsareta da idanu..

    Hassana ta ce babu komai na zata zan dan tayaki aikine.

    Karima ta ce A'a aina gama kuma kinga shugaba na yau ze iso.

    Baya kaunar yaga wani ya tayani aiki rannan m'a dan be nan ne kuma ina son abokiyar fira shi ya sa mukai tare...

    Hassana ta yi Murmushi irin tasu ta manya ta ce Karima kenan yanzu shi kwata kwata beson yaga wani yana taya ki aiki to Saboda me ?

    Karima cikin Kosawa da yawan tambayoyin hassana

     ta ce nima ba zan San dalilin sa kawai ya ce ga yanda yake so..

    Ni kuma yazama wajibi in masa biyayya..

    Hassana ta ce kwarai kuwa haka ne Allah ya sa mudace..

    Karima ta ce Ameen tare da rufo sashin Samad ta yi gaba.

    Hassana nabiye da ita abaya tana mamakin yanda akai duk zaman ta gidan ta kasa gane kan komi sai juya mata hankali Karima take yi.

    Jakadiya taki ba ta damar suyi magana kullum sai ce mata take gobe gobe har yanzu goben taki zuwa..

    Tafara sarewa da lamarin gidan dan haka tasa aranta da an gama taron zata tafi garin su...

    Fadar mai Martaba cike yake da dunban jama'a.

    Inda Abba Marwan ke zaune kusa da mai Martaba suna kwasar gaisuwa agun baki..

    Roban Faro ya dauko hannun sa cike da ruwan maganin kamar na gargajiya.

    Cikin yin kasa da Murya ya ce ya Abby ga maganin ka fa.

    Yakamata Ace kasha kafun taro ya yi taro Saboda lafiya ka...

    Mai Martaba kallon sa yake cike da fara a ya ce kabar shi zuwa ɗare nasha dan indan nasha jiri yake sani ka san maganin hausa akwai karfi kuma gani da taro banson inkasa sakewa da jama'a yakarashe zancen yana sauraren kirarin da fadawa ke masa..

    Kallon Waziri ya yi ya ce yanzu saura minti Ashirin su karaso maza a tafi da motoci zuwa daukosu wanda Yarima ze shiga da Amaryan dafatan motar tana redy Ko..

    Waziri ya ce eh ranka shidade yana redy...

    To maza Atafi nakosa inga zuwan su gidan nan..

    Abban Marwan ya ce maza Waziri a je acika Umarni ka san ɗana zezo da Matar sa..

    Cikin hanzari Waziri yafita..

    Abban Marwan ya ce to bara inje in ajiye maganin zuwa ɗare sai inkawo maka Ko..

    Mai Martaba ya ce Ah Ah kabarshi zanshiga ciki dashi..

    Badan ransa yaso ba ya ce kai ALLAH YA TAIMAKI Sarki to zanje indawo..

    Mai Martaba ya ce ina za ka je kuma A'a kada kaje Ko nan da cen..

    Sossai Ran sa yabaci tare da gyara zaman sa suna kwasar gaisuwa...

    Fulani daidai fita wajen gari wajen wani jeji ta yi parking din motar ta...

    Tana fitowa tarufe motar tare da nufar wannan jejin cikin saurin ta cikin kwazazzabai take buga uban sauri ga ciyayi ga ramuka haka take ta jefa kafafun ta cikin tsoron wannan wajen har Allah yabata nasaran karasowa wajen bokan dake zaune nannade da kafafun sa...

    Dariya yasoma saida ya firgitata ta gigice ganin yanda launin sa ya canza lokaci daya..

    Zama ta yi cikin tsoro da fargaba ta ce na iso boka.

    Kallon ta yake da jajayen Idanun sa kamar wuta ya fiddo wata katuwar kwarya gaban sa...

    Ya ce yanzu gayamin me kike so ayi ne dan haryanzu be kusance ta kinga babu Alamun samu ciki tattare da ita bare.

    Mai Martaba yafadi mugun kudurin sa...

    Dadi ta ji aran ta ta ce eh tun da be kusance ta kenan dai aikin ka nakyau ace suna zaune gida daya inda babu kai nasan da yanzu tana dauke da ciki..

    Boko ya ce kwarai kuwa mune nan muka hana shi kusantar ta..

    Itama muka sa mata girman Kai

     za su ci uban su..

    Kwaryan dake gaban sa yazubawa ruwa.

    Ya ce dan leko ki gani..

    Hakan ya sa Fulani tashi Daga zaune tana kallon wannan ruwan..

    Zare Idanun ta ta yi ganin Samad Samad da Matar sa suna kokarin sauka Daga cikin jirgin..

    Kallon Matar Samad take Amma Alkyabba dake kanta ya hana taga fuskar ta..

    Cikin tashin hankali ta ce boka gasu nan fa..

    Dariya ya yi ya ce yanzu me kike so ayi masa...

    Fulani ta ce so nake akashe masa mazakutan sa kawai...

    Wani katuwar karamar maciji tana kusa da shi hannun ya sa tare da dauko ta a cillata awannan ruwan ta tafi...

    Yayi daidai da Saukowar Samad Daga jirgin sama daidai da shigar wannan macijin A marar sa...

    Samad Wash ya furta awajen dafe da marar sa yana kokarin faduwa..

    Hannun Rahama tasa ta tallafosa kallo daya ta yi masa ta gane abun da ke damun sa...

    Cikin Azama suka dan matsa Daga gefe su Anty na bayan su cikin damuwa Ko wanne su...

    Adu'oi tafara karantowa masu zafi wanda rabon ta da ta yi su tun tana gidan iyayen ta.

    tana gamawa takama wajen da taga yarike ta yi masa tofi..

    Sub sub sub wannan macijin yafita aguje jikin Samad tare da komawa inda aka turo shi....

     Shiko Samad nan take yamike ya ce karku damu fa ciwon yatafi..

    Cikin tashin Hankali fulani dariyar ta yakoma ciki tana zazzare idanu ganin dawowar Macijin Daga ita har boka saida..........

    *Ta ku har kullum kyauta Daga Allah*ƘANWATA

    09069080725

    IKILIMA ADAM

    KYAUTA DAGA ALLAH

    6️0️

    Saida suka tsorata.

    Boka yana kallon yanda macijin ke ta wusil wusil kamar ze mutu ya dade haka Sannan boka ya watsa masa wani ruwa yauki kamar kubewa hakan ya sa ya yi tsit ya kwanta lamo yana maida numfashi...

    Fulani da take agigice Idanun ta nakan macijin ta ce wannan wace irin yar Asiri ce wannan..

    . Boka ya yi dariya me kama da ciwo ya ce ke karki damu wannan yarinyar da Ayar Allah take Amfani..

    Ni kuma namiki Alkawari duk sanda take cikin Jinin Al'ada a sanar mun a lokacin ne zanyi nawa aikin yar iska har ta isa m'a..

    Babu Mamaki baban ta nasha turawa mutane Aljanu akaisu magani wajen su har kasar kwatano bakiga yanda yake kona mana Aljanai ba..

    Ina nan da haushin uban ta Ko babu ke ni zan yake ta.

    Fulani ajiyar zuciya ta sauke tana kallon boka ta ce to yaushe zan dawo ne yarinya nan fa.

    Wallahi ba na son ya kusance ta..

    Boka ya ce kinadai gani da Idanun ki mun tura ta maido mana.

    ABU daya zakiyi ki taimaki kanki kafun nazo da nawa aikin.

    Kisan hanyar da zaki bi.

    Ki nesan ta shi da ita.

    Har tsawon kwana bakwai lokacin zata ka sance cikin Jinin Al'ada.

    Zanyi Amfani da wannan damar wajen cimma manufar mu..

    Fulani cikin takaici ta ce na ji boka ni zan tafi banson su rigani isa gidan takarashe zancen tare da tashi cikin tsaurin ta tabar jejin tare da nufar inda motar ta yake ta hau babu ba ta lokaci....

    Shiko boka zaune yake yana jinjinar Al'amarin Rahama ita wace irin yarinya ce haka dan matuka ta mugun bashi tsoro kasa nunawa Fulani yayi.....

    Filin Airport Samad na karasowa tsakiyar filin wajen hannun sa cikin na Rahama.

    Ko ɗar beji ba bare kunya haka yakara manne hannun Rahama da nashi su Asiya da Anty kallon ikon Allah suke suna Murmushi dan Sam yaki basu daman suyi magana da ita tun da suka taso..

    Ita Ko Salma gabadaya hankalin ta ya yi mugun tashi ganin yanda yake ta kara manne wa yayar ta..

    Kan kace me gabadaya ma'aikatan sa suka hallara gaban sa..

    Secretaria, manajoji, PA, da kananan ma'aikata Ko wanne su layi ya yi sanye cikin uniforme din aikin su..

    Hada baki suka yi wajen Fadin.

    Welcome Sir.

    Kada kai ya yi yana Murmushin ganin kowannen su lafiya..

    Cike da ladabi suka fara gaishe da Rahama..

    Itama din yanda taga Samad ya yi hakan ta yi tsab take lura da duk wani motsin shi..

    Su Faruk suna karasowa wajen suka ce bismillah Yarima mu tafi.

    Kokarin wucewa suke kowane Ma'aikaci suna ta koran jama'a cikan da akai ya sa Samad ya yi burki Daga inda yake yaki motsa kafafun sa..

    Sojoji da yan sanda ne suka fara watse cinkoson da akai ta hanyar maida mutane cen baya..

    Yan Sanda uku ne suka zo wajen su Yarima tare da nuna musu hanyar da za su bi..

    Kai tsaye sukabi hanyar gabadayan sossai.

    Rahama da yan uwanta suke kallon wannan glove din dake rubuta welcome.

    Abdul Samad Rahama.

    Happy mariage life..

    Sossai wannan abun ya burge Rahama ba ƙaramin dadi ta ji ba har ta nuna afili duk motsin ta Samad yana kallon ta ya san ta shagala da kallon wannan glove din dakuma decoration din da akai da sunan su...

    Daidai Mafitar Aiport din.

    Cikin Sauri sauri bayi suka fito Daga cikin motar masarauta tare da zuwa shimfida dogon carpet gaban su...

    Wanda yake dauke da sunan Ango da Amarya..

    Cike da takama da izza Samad ke taka wannan carpet din shida Rahama bayi suna ta watsa kyalyalin dake a hannun su a duk inda za su sa kafafun su.

    Ba ƙaramin burge jama'ar wajen wannan tsarin ya yi ba...

    Hakan ya sa yan Jaridu da suka yi ta daukan hotuna da video direct

    Kokarin shiga motar su cikin yan Jaridu ya karaso wajen lasifika na hannun sa..

    Ya ce Barka da isowa dan Sarki jikan Sarki '' mun samu labarin ka daura aure a garin kano kuma gobe za ai taron biki....

    Yarima gyara Tsayuwar sa dan basu Amsa.....

    Yayi daidai da cen kasar 🇬🇦 Gabon din Baba Salihu da Sheik da Malam Isa suna gaban Akwatin TV suna kallon tashar Canal 3 daya Daga cikin tasoshin kwatano..

    Direct suke kallon shirin da ake nunawa kai tsaye a filin Aiport din

    Sheik bakin sa dauke da Murmushi suke sauraron jawabin Yarima Samad..

    Inda yake Fadin.

    Eh nayi aure a kasar Nigeria wannan surprise ne na yi wa yan kasata kwatano..

    Dan Jarida dake dauke da lasifika me dauke da tambari canal 3 ya ce.

    Ko za ka iya gayamana yanda akai ka hadu da gimbiyar ka..

    Yarima gyara kallon dan jaridan ya yi hakan yabasu daman kawo lasifikan daidai saitin bakin sa..

    Cikin isa da muryan sa mai dadin sauraro..

    Ya ce na hadu da Mata ta Rahama ne a filin airport yana me kallon ta..

    Wannan haduwan da mukai zuciya ta takamu da son Mata ta abar kauna ta...

    Gabadaya wajen aka dauki tabi.

    Ya ce kuma ba shi ne ranar farko ɗana fara hadu da ita ba '' Ranar farko shi ne Ranar da muka kwanta rashin lafiya alokaci daya Saboda muhimmancin soyayya dake tsakanin mu da ita..

    Rahama Rahma ce a gareni yakarashe zancen tare da shiga motar itama Rahama ta shiga aka rufo masu kofa.

    Tsaf yarima ya san wannan daukar da akai musu duk duniya zata gani harda magautan shi dole yazabi wannan hanyar domin kauda tunanin su a kan sa..

    Sheik da baba salihu ba ƙaramin dadi suka ji ba ganin yanda Yarima ya yi bayani sai Fadi suke Alhmdulilah Alhmdulilah tare da daukan lemun da suka zuba akofi suna sha cikin Jin dadin ganin yayan su..

    Ba ƙaramin dadi sheik yaji ba ganin Anty cike da kamala tana Murmushin Jin jawabin Yarima Samad..

    Kwatano..

    Nan da nan motocin masarauta suka bar filin airport din..

    Suka ɗau babban titin daze sada su da masarautar ghuezo..

    Yarima zaune cikin motar banda kallon Rahama ba abun da yake yi cikin kasa da murya ya ce..

    Da mun shiga Masarauta ina son duk inda nasa kafa kibini karki yarda ki canza hanya in ba nine nace ki tafi ba..

    Gyada masa kai ta yi cikin gamsuwa.

    Hannun ta ya rike cikin nashi yana murzasu ahankali ba daman ta yi magana tana tsoro...

    Cikin yin kasa da murya ya ce dazun wani Adu'a kika karanto ne ba ƙaramin dadin sa na ji ba..

    Murmushi ta yi wanda ya sa kuncin ta lotsawa ta ce adu'a ce wanda ke dauke da babban kariya gani nayi kamar ciwon naka yana da Alaka da iska shi ya sa nayi hakan.

    Murmushi ya yi ya ce nagode Rahamatullah..

    Shiru ta yi tana cigaba da kallon hanyar da suke bi..

    Motocin daidai Masarautar ta yi parking babu ba ta lokaci Masu gadi suka bude kofofi..

    Motocin suka shigo ciki. zuwa parking space..

    Nan da nan Masarautar ya karade da gudan tsoffafi bayi na cikin Masarautar ya yi daidai da fitowar hadimai da bayi da kuyangu.

    RAHAMA bakin ta dauke da Adu'oi ta sauke kafafun ta cikin masarautar.

    Wanda ya yi sanadiyan wani kara Daga Sama nan da nan Garin ya hade wani iska ke kadawa mai cike da ni'ima wanda yake nuna hadari na ɗaf da sauka..

    Dan duk wani shukoki dake wajen iska nata kada su...

    Yarima Samad kai tsaye suka cusa cikin Masarautar da Aka kawata shi....

    Rahama cikin Azama take bin Samad a bayan ta..

    Suna shiga Daga ciki Bayi suka yi layi daya suna sanye cikin uniforme din Masarautar ran su aduke..

    Suka ce ya Barka da zuwa jikan Sarki '' Barka da zuwa Amaryar Yarima..

    Wuce su ya yi ba tare da ya yi musu magana ba..

    Rahama na ganin ya yi gaba ta take masa baya..

    Su Anty da Asiya da, salma tuni Su Bayi suka wuce dasu sashin da bakin Masarautar ke sauka...

    Yarima Samad kai tsaye Fadar Sarki ya nufa bakin sa dauke da Sallama yashigo..

    Ganin sa ba ƙaramin Girgiza mutanen wajen ya yi ba mussaman Abban Marwan da Abban Maryam da wasu na kusa dasu sossai suka razana basu gama gigicewa ba...

    Sallamar Rahama ne ya sa kowa awajen tashi tsaye suna kallon takun da take yi har ta iso kusa da mijin nata..

    Risina ta yi kasa kanta aduke tagaida mai Martaba..

    Cikin Jin dadin gaisuwar ta

     Mai Martaba ya ce Madallah da zuwan Amaryan Samad..

    Abdul Samad kallon mutan dakin yake cike da izza dan ya san suna jiran suji abun da ze furta..

    Alhmdulilah Allah yakawoni gida lafiya tare da matata Rahama..

    Dafatan Masarautar nan zasuyi mata biyayya kamar yanda ake min..

    Ku sani duk wanda ya ba ta ran ta..

    Uhmm ni yatabo kuma babu sassauci tattare dani awannan karon sossai na shirya muku ban ware kowa ba..

    Duk wanda ya tsargu da shi nake...

    Kowa wajen tsit ya yi Ahmad dake zaune kusa da Marwan kowanne su yanata juya kalaman sa.

    Shi Ahmad ya yi nazarin sa amma ya kasa gano inda habaicin Samad ya dosa..

    Shiko Marwan tsaf ya gane hardashi a cikin jawabin Samad...

    Abban Marwan sossai yake ta jinjina kalaman sa shida Abban Maryam kowa awajen da abun da yake sakawa aransa...

    Mai Martaba shi kansa ya yi matukar mamakin yaron da yake shiru shiru magana ma be dameshi ba shi ne yau yake ta fadin zance ya san akwai wata akasa..

    Rahama ita kam kalaman sa sun matukar daure mata kai takasa gane inda ya dosa...

    Maganar sa ne yadawo da ita duniyar tunanin data fada...

    Cike da ladabi kamar bashi yagama zuba musu rashin ido ba yamikawa kowa hannun wajen suka yi musabaha..

    Kallon sa yadawo kan Mai Martaba ya ce tsoho me Ran karfe zamu shiga Daga ciki ka san sai mun leka kowani sashi na gidan nan kafun mu je masauki...

    Mai Martaba ya ce gaskiya ne wannan..

    Samad na tashi Rahama itama tashi tayi...

    Direct cikin gida suka nufa inda hadimai ke take musu baya....

    Cikin Azzama Karima ta karaso wajen bakin ta dauke da Murmushi ta ce ya shugaba na Barka da zuwa..

    Kallon ta yake yana Murmushi..

    Cikin Jin dadi ta ce Gimbiya Rahama Barka dazuwa wannan gida me Albarka..

    Rahama kada mata kai ta yi yanda Samad din yayi...

    Karima cike da ladabi ta ce..

    Ya shugaba na..

    Gimbiya Fulani ta ce sashin ta zaku fara zuwa shi ne Al'adar gidan nan duk Amaryar da Aka kawo ita ce farkon ganin ta...

    Murmushi ya yi ya ce Babu matsala..

    Hakan ya sa suka yi Sashin Fulani....

    Ita Ko Fulani tagama shirin ta tsaf cikin shigar Alfarma.

    Murmushi take yi mai cike da Ma'anoni..

    Sallamar Yarima rike da hannun Rahama ne.

    Ya sata tashi tsaye zumbur...........

    Ta ku har kullum kyauta Daga Allah

    No editin maneji

    NB

    Pls masu mun korafi a kan wannan Littafin kan bana sakin zancen wajen kwanciyar Samad da Rahama...

    Addini Akwai Alkunya dole wani abun kanayi kana dan sakayawa ba zan iya fitowa koro koro ina sakin zance ba dan wannan littafin ban san iyakar inda yake yawo ba duk da Paid book.. ne

    Amma zanyi iya kokarina ganin na isar da sakon da nakeson isarwa cikin Aminci da kwanciyar hankali..

    09069080725

    6️1️

    Cike da Mamaki take kallon hannun Rahama da Samad ya rike gam..

    Karasowa Falon ya yi suka iso har tsakiyar Falon.

    Rahama kan ta na aduke cike da ladabi tana kokarin risina dan gaishe da Fulani dasauri Samad ya dago tana fadin haba Amarya ta ya za ai ki durkushe kasa kawai dan gaishe da mutum da Adam irin ki wannan kamar sujjada ce kuma Allah kadai akewa haka..

    Sai kuma waɗanda ake matukar Jin kunyar su da girmama su..

    Kallon Rahama ya yi wanda kanta ke aduke cike da takama ya yi wani kasaitaccen Murmushi wanda ke bayyana kamalar sa ya ce..

    Wannan Matar baba na Ma'ana kanin Mahaifina..

    Wani ɓangaren kuma abokiyar wasa ta ce shi ya sa kikaji na hanaki yi mata wannan gaisuwan...

    Kallon Fulani yake ya ce mun hadu da Karima ta idar mun da sakon sashin ki ne nafarko inda yakamata infara zuwa.

    Jawo Rahama ya yi tare da rungume ta a jikin tanason kwacewa tana tsoron abun da zebiyo baya inhar sun bar dakin tasan halin sa babu sauki wani fanin..

    To gamu munzo ki ba mu abun da zaki ba mu yana kallon fuskar dauke da Murmushi sabanin da idan yashigo dakin ta cikin hada rai yake..

    Jin ta yi shiru ne ta Gaza magana banda tafasa babu abun da zuciyar take yi ji take kamar ta kurma ihu ta ce wayyo a kawo mata dauki irin wannan cin fuskan haka da Samad ya yi mata tun da take arayuwar ba a taba yi mata kwatan kwacin sa ba...

    Cikin ɗAnne Fushin ta ta ce Ayya Sannu dazuwa Yata dan yaye Alkyabba nan muga fuskar ki mana.

    Mufa iyayen ki ne..

    Samad ya ce kwarai kuwa kune sahun farko ma a iyayen bakiga wajen ki muka fara lekowa ba.

    Saboda kina cike da zalaman son ganin danki da Matar sa Ko.

    To gamu yakara matse Rahama a jikin sa..

    Shiru ta yi ta ce uhmm Samad nayi murna da zuwan ku dafatan kun iso lafiya..

    Keko Amarya ki saki jikin ki nan gidan ku ne...

    Samad tabe baki ya ce ya ce tun da ba za ki ba mu wurin zama ba tomu zamu zauna sakin Rahama ya yi ja zata suka zauna kan kujera..

    Tare da daura kafar sa daya kan tebur..

    Lemun dake kan tebur din yazuba a kofi ya sha yana lumshe idanu...

    Amarya zaki sha yana kallon Rahama kofi a hannun sa kada masa kai ta yi Alamun A'a..

    Fulani takai kololuwa wajen bacin rai ta ce.

    Kuna iya tafiya sashin Mama Karama kartaga har yanzu baku shigo ba...

    Samad ya ce Ah karki damu meye na ta dan na tsaya wajen uwata.

    Kefa uwata ce babu matsala inna kwana anan..

    Duk yanda Fulani take tunanin saukin kan Samad ashe ya zarce tunanin ta...

    Tashi ya yi tsaye hakan ya sa Rahama itama tashi tsaye..

    Fulani ta ce Au Amarya ba za ki bâri inga fuskar ki ba.....

    Sossai Rahama ta Kosa ta ji meye tsakanin Samad da Fulani..

    Yaye Alkyabba tayi..

    Fulani saida ta tsorata dan ganin kyawun yarinyar kamar ita ta yi kanta batayi zato Ko tsammanin zai sa mu.

    Mata irin ta ba.

    KADA kai tashigayi ta ce.

    Lallai Samad ka iya zabe uhmm koda yake ba zabin ka bane.

    Zabin Mai Martaba ne fa kila ya lura cewar kana shirin lalacewa shi ya sa ya yi maka auren Matar da wani ya ce yafasa dauka...

    .

    Ba ƙaramin zafin kalaman ta Yarima da Rahama suka ji ba..

    Shiko Samad cikin nuna rashin damuwa a kan zancen ta..

    Ya ce bakisan Ance wani hanin da Allah baiwa ce..

    Shi ya sa naki Aminta da tayin bikisu da kikayi mun..

    Allah ya musanya mun da Mafi Alkhairin Mata...

    Shiko wanda yafasa auren ta..

    Matsayin sa ne bekai ya aure ta ba..

    Shi ya sa Allah ya canza lamarin.

    Ni nabiya Sa daki aka daura Ko ince Mai Martaba yabiya..

    Kinkosan Abun da ake cewa auren Sadaka kuwa ?

    Saika fada fitsarrare tana huci sama sama..

    Ai auren Sadaka shi ne auren dako sa daki ba ka biya ba aka tura maka.

    Bayan mun biya kinga kuwa mun siya ne da kudin mu..

    Gashi gobe za ai shagalin biki ina fatan dai kinyi gayyata yakarashe zancen tare da kama hannun Rahama suka fice Daga dakin nata..

    Banda Safa da Marwa babu ABUN DA fulani keyi cike da mamaki yau ita ce Samad ya disga agaban matar shi..

    Eh lallai dole indau Mataki shegu tsinannu.

    Ya auro Aljana irin sa dangin matsiyata

    Samad direct sashin Mama karama suka nufa..

    Ganin su ya sa cike da fara'a ta tarbe su..

    MashaAllah MashaAllah

    Kishiyata Rahama yau dai Allah ya hadamu zamuga waye gwarzo agun maigidan namu...

    Samad sossai yake dariya ya ce Mama karama aikece uwargida duk wacce tazo tana bayan ki..

    Rahama cike da ladabi ta durkushe domin gaida Mama karama..

    Sossai ta yaba da hankali da nutsuwar Rahama

    Komai nata cike da nutsuwa take yin sa..

    Rahama cikin Kosawa ta yi kasa da murya yanda mama karama bazata jiyo ta ba..

    Ta ce pls incire wannan kayan nauyin dake jikina ya isheni wlh..

    Kallon ta yake cikin hada fuska ya ce aiko ba za ki cire ba harsai mun koma sashin mu....

    Abincin da Mama karama ta jera musu ne yajawo hankalin sa wajen Fadin kai gaskiya bazamu ci Abinci yanzu ba sai Anjima kisa akirawo Karima tazo ta dauki Abinci takai sashi na..

    MAMA KARAMA ta ce inkai ba za ka ci ba saika hana matar ka..

    Zazzakar muryan Rahama ta ji tana Fadin na koshi Mama..

    Suna gama abun da za su yi suka baro sashin Mama Karama..

    Direct ɓangaren da Aka sauke su Anty suka nufa dan Jan su zuwa sashin Mamy acen ne za su ci Abinci ranar farkon zuwan su.

    Kafun a rinƙa kai masu har daki..

    Babu ba ta lokaci suka isa...

    Samad daga waje ya tsaya yaba Rahama damar shiga Daga ciki dan kiran su..

    Rahama nashiga dakin iske su ta yi azaune suna kallon maimaicin daukar yan jaridu a filin airport..

    Anty darawa ta yi ta ce uhmm Kunga nagartaccen namiji wanda ya iya salo da Jan hankalin duk me sauraron sa...

    Rahama ɗake kokarin zama kusa da ita..

    Ta ce au Anty kenan har sun saka gidan TV.

    Asiya ta ce ke baki lura bane tun filin airport din direct suke nuna shirin kai tsaye...

    Rahama kallon Salma ta yi wacce taki magana banda danna wayar ta babu abun da take yi.

    Cike dajin haushin yayar mannewa Samad da ta yi a masarauta tare barin su tabi shi.

    My Kanwaty yana kinyi shiru anata magana Ko duk gajiya ce..

    Salma murmushin yake ta yi ta ce eh Antina inaga harda gajiyan fa..

    Yi hakuri InshAllah zaki samu waje kidan huta.

    Anty yana waje kofar dakin nan.

    Ya ce akira ku zamu je.

    Sashin Mamy tare..

    Anty ta ce Amma fa Rahama kin iya

    Ya za ai kibar shi waje ki shigo harda zama kina labari..

    Tabe baki Rahama ta yi ta ce uhmm anty kema dai..

    Anty ta ce nima dai me iyee fita idanuna fa banson irin haka Daga yau kada ki kara kinji Ko.

    KADA kai ta yi ganin ran Anty ya baci ta ce InshAllah ba zan kara ba.

    Dan yi Murmushi mana naga kin hada rai..

    Murmushi ta yi ta ce uhmm oya ki fara fita tana '' hakan ya sa Rahama yin gaba..

    Dukan su dakin tashi suka yi suka take mata baya..

    Duk abun da suke fade Yarima yana sauraren Daga wajen firan tasu dariya ta ba shi.....

    Ganin Rahama ta fito tsareta da idanu ya yi ya ce harkin gama ?

     

    Na tsaya su dan shiryane

    Au toh sun shirya Ko yafada tare da sakar mata Murmushi..

    Fitowar su Anty ya sashi yin gaba suna biye da shi Abaya..

    Daidai Mashigar sashin Mamy yaga Karima tsaye awajen ta kasa ta tsare ba ta yarda wani yashiga sashin Mamy ba sai shugaban ta yashiga...

    Ta hangosu zuwa hakan ya sa ta fadada fara'ar ta..

    Bakin ta dauke da Murmushi tafara lale lale Barka da zuwar gimbiyar gheuzo..

    Ba Rahama ba har su Anty da Asiya ɗa Salma..

    Maimaita kalma gimbiya suke yi to me take nufi shi ne basu sani ba..

    Shiko Yarima koda ya iso kusa da Karima dan matsa ya yi kusa da ita tare da yi mata magana daidai saitin kunnen ta yanda babu wanda zeji..

    Sai gani suka yi Karima tana kada kai Alamun gamsuwa..

    Ko me yafada mata Salma take tambayar kanta..

    Gaba ya yi hakan ya sa Karima yi musu iso cikin babban Falon..

    Da Sallama bakin su suka Shiga Daga ciki..

    Mamy zaune take ganin su

    yasa tashi fuskanta dauke da fara'a ta tare su.. Tafara lale lale maraba da zuwan ku.

    Kallon Rahama take ta ce Ah Ah yau ga Matar Samad acikin Masarautar mu

    Allah mai iko hawayen Farin ciki ta yi tare da kama hannun Rahama ta rungume ta..

    Samad daya fito Daga daki harya canza kayan jikin sa zuwa iri daya da wanda Mamy ta saka...

    Kallon Mamy yake yanda take rike da hannun Rahama.

    Sossai Abun ya burge shi.

    Samun waje suka yi gabadayan su suka zauna..

    Khadija cikin zumudi tazo ta baya ta rungumi Rahama tana fadin ga Anty ga Antyn mu..

    Sossai kowa ya ɗara a kan abun da Khadija ta yi banda Salma da take ji kamar ta shakure wuyan Rahama dan haushi...

    Hajiya Hassana fuskar ta dauke da fara'a ta shigo cike da mutuntaka ta yi wa baki sannu dazuwa..

    Kallon tamaida a kan Rahama ta ce surukar har kin iso..

    Rahama cike da ladabi ta gaishe ta..

    Samad dake kallon Hassana ya sauke idanu a kan ta..

    Ganin haka da ta yi ta ce yarima Samad Barka dazuwa yawwa ya ba ta Amsa atakaice.

    Kowa wajen saida Mamy ta tabbatar sunci sun koshi Sannan tasa aka maida baki sashin su..

    Rahama zata bi su.

    Samad yahana ya ce tare za su tafi sashin nasa...

    Badan ran ta yaso ba ta tsaya..

    Kokarin fita yake yi yaci karo da Ahmad....

    Kallon sa yake ya ce kai kuma Daga ina kowa ya hallara banda kai..

    Kasa da kansa ya yi ya ce shi ke nan Sarkin takura yadawo Daga zuwan sa har zefara sana'ar sa..

    Ina magana kayi shiru nace Daga ina kake ne..

    .

    Sosa Keya ya yi ya ce yaya Daga fada nake ka san akwai baki basu gama tafiya ba..

    Oho shi ne kaje ka rakasu har gidajen su Ko..

    A'a ba rakiya zan musu cewar Ahmad cikin Kosawa da tsare shi da yayan shi yayi...

    Yarima dake kallon sa yana son ya fahimci wani Abu '' ya ce wlh inna kara kamaka da laifin baya za ka sani ne.....

    Wuce shi ya yi Shiko Ahmad shiga Daga cikin dakin ya yi yana ajiyar zuciya ya san tabbas Samad dayaga yana shan taba ba ƙaramin matsala za su samu ba...

    Yarima Samad tafiya yake cikin kasaita bayi suna ta masa Barka da fitowa dan Sarki jikan Sarki

    Barka da fitowa gimbiya Rahama...

    Koda suka iso sashin nasu ba ƙaramin burge ta wajen ya yi ba..

    Hakan ya sa cikin Kosawa su shiga Daga ciki dan taga Ko ina ansa welcome Samad da Rahama...

    Jin ya kamo hannun ta ne ya sa ta maida hankalin ta a kan sa....

    Kizo mu je Ko yafada tare da tsare ta da idanu...

    . Sallamar Karima ne yakatse masa hanzari.

    Hannun ta dauke da key tana kokarin bude kofar sashin Samad da Rahama...

    Tana bude kofa ta risina cike da ladabi ta ce ya shugaba na anbude kuna iya shiga..

    Samad zai sa kafa Rahama ta yi maza ta dakatar da shi ta ce tsaya dan Allah..

    Cak ya tsaya yana kallon ta yanda yanayin ta ya canza lokaci daya..

    Tafara magana ta ce wannan wajen sashin ka Ko ince dakin ka wata nawa kayi ba ka zaune acikin sa..

    Ka mance adu'a da zakai inzaka shiga inda ka dade bakashiga ba kamar sabon gida ne yanzu haka wajen nan yake awajen ka...

    Dole ne saika tsaya kayi adu'a Sannan ka shiga da kafar dama..

    Karima kada kai ta yi cike da yaba halayyar matar shugaban ta..

    Shiko Samad adu'oi ya fara karantowa tare da sa kafar dama ya shiga..

    Take masa baya suka yi Rahama da Karima bayan sunyi Adu'a suma...

    Sake da baki Rahama ke kallon tsaruwar dakin Samad komai red da fari ne...

    Kai tsaye ya shiga ciki yanata duba yanayin tsaruwa da gyran da akai masa ba ƙaramin dadi yaji ba..

    Hanyar daze sa da shi da sashin Rahama yabi nan m'a sossai ya yaba yanda suka yi komai na wajen itama a don dakin nata Pink da fari ne sossai ya burge sa ya san wannan aikin Mamy ne da Karima..

    Juyowa ya yi yana Kallon Rahama da Karima..

    Ya ce Karima kina iya tafiya saida safe kenan..

    Ki samo amintattun bayi guda biyu waɗanda za su ringa kula da aikin ɓangaren Madam...

    Rahama cikin kasa da Murya ta ce A'a nagode zanyi da kai na..

    Murmushi Karima ta yi ta ce ya shugaba na.

    InshAllah zanyi yanda kace tare da juyawa ta fice tarufo musu kofa....

    Kallon Rahama yake cikin bacin Rai ya ce.

    Ke bana son in ina magana kina mun musu kinji na gayamiki Ko kuma agaban baiwa ta...

    Kasa da kai ta yi ta ce kayi hakuri dagsk nake ba na son mai tayani aiki..

    Zanyi da kaina meye Amfani jikina da lafiya ta da Allah yabani ace ba zan yi komai ba...

    Samad ya ce eh akwai amfani dan ba na son jikin ma'abociya hutu ya gaji Sannan ba na son aikin yahanaki yawan karatun Alkur'an din ki...

    Shiru ta yi tana nazarin kalaman sa...

    Kama hannun ta ya yi zuwa ciki saida ya nuna mata kowani sashi na ɓangaren ta...

    Sannan yabar ta nan ya yi nashi ɓangaren..

    Cen ɓangaren su Anty.

    Jin karar buga kofa ne ya sa Salma zuwa bude kofar.

    Tana bude kofar ta leko kanta waje

    zare idanu ta yi ganin wanda yake gaban ta cikin..........

    09069080725

    6️2️

    Cikin Rawar murya ta ce kaine anan ?

    Marwan ya yi Murmushi ya ce kina mamaki ne.

    KADA kai ta yi Alamun A'a..

    Daman wajen ki nazo na ji labarin Matar Samad harda kanwar ta tazo nasan kece..

    Murmushi Salma ta yi ta ce eh Nice mana amma nima na ji dadin ganin ka..

    Sam nama mance anan kake...

    Marwan dake murmushin yake ya ce waiya auren nan naki yana nan kuwa kamar dake aka daura auren...

    Salma ta ce kwarai dani aka daura uhmm ai aure da shi da babu duk daya ne..

    Kamar ya kenan ki fahimtar dani..

    Fitowa Daga dakin ta yi tare da rufo kofar su koma dan gefe suka yi

    Eh mana to mijina kwana uku nayi kacal agidan sa nadawo gidan mu Saboda bezo ba..

    Marwan ya ce yanzu kina nufin kina nan a budurwa har yanzu...

    Murmushi ta yi ta ce eh mana Ko yatsata be taba ba...

    Kallon ta yake cike da tarin tamboyoyi ya ce to me ze hana ki nemi ya sake ki...

    Yana sakin ki.

    ni zan aure ki Kinji Ko.

    Salma ta ce haba mezan yi da kai ga Farin nan me kama da yayan larabawa wanda ya taki Arziki..

    Ran Marwan yabaci ya ce ke Amma kidahuma ce.

    Samun miji gidan sarauta abun burgewa ne koba komai duniya zata San da zaman ki.

    Za a ringa girmama ki..

    Salma cikin ɗAnne fushin ta zagin da ya yi mata ta ce Ayya aikuwa dole Al'amin ya sake ni kaine zan aura kodan

     in kara da bakar Azzalumar yaya ta.

    Marwan ya ce wacece bakar Azzaluma kuma...

    Matar Samad mana ta ba shi Amsa cikin bacin rai...

    Kallon ta yake yana Murmushi a zuciyar sa sai fadi yake uhmm na samu abokiyar tafiya cikin sauki ba tare da ansha, wahala ba....

    Kice kema kinada wacce ta takura miki.

    Tahanaki rawan gaban hantsi..

    Yayar ki ce yazakiyi da ita sai hakuri...

    Kamar ya sai Hakuri kana nufin inkyale ta abanza taci bulus..

    To me zakiyi mata ne tun da tariga ta aure shi.

    Daman ina son na tambayeki abaya wannan hotunan nan da na tura miki dan Allah me kikai dasu ne..

    Bashi labari tashigayi tun da Daga farkon labarin har fasa auren da Adamu ya yi aka ba Samad...

    Tana kai karshen labarin

    Marwan ya jinjina Al'amarin ya ce watau dai kinyi mata bakin cikin karta auri dan me hannu da shuni '' 'shi ne kika turata gidan masu Mulki kankat kenan..

    Gaskiya wannan labarin da kika ban ba ƙaramin darasi ya koya miki ba..

    Allah ne ke nuna miki iyakar ki ya nuna miki hanyoyi rahmarsa dayawa yake..

    Tsaki ta yi ta ce waazi ka koma ne..

    . No ba waazi na koma dan bakisan kudirina bane a kan Samad ba...

    Ada ina bala'in son sa..

    Kuma har goben m'a ina son sa..

    Saide mahaifiya ta '' ta nuna mun illolin da yake shirin aikatawa akaina shi ya sa na aro karan tsana na daura masa...

    Kekuma wannan da kike magana a kan ciki daya fa kuka fito kodai yan uba ne ku..

    Ran Salma yakai kololuwa wajen baci harta juya zata fice ya ce dakata dan Allah maida wukan yanzu dai..

    Zan taimaka miki.

    Kema zaki taimaka mun...

    Dole in ina neman Samad ta hanyar matar sa za a same shi kuma kinada kusanci da ita...

    Amma fa ni ba zan cutar da matar Samad ba.

    Bata min komai ba..

    Inkin yi wannan tsakanin ku ne...

    Kuma ba zan tona miki Asiri ba..

    Murmushi Salma ta yi ta ce yawwa yanzu kazo amma da katsaya kana ta wani waazi banza bayan kai din bana Allah bane...

    Yaushe zamu hadu ne dan mu tattauna..

    Kibari zuwa jibi in an gama taron...

    Babu matsala..

    Jin karar bude kofa ya sa Marwan bin wani lungu daze sadashi da sashin sa

    Ita Ko Salma juyawa ta yi dan ganin wacce tabude kofar Asiya tagani...

    Ta ce Kekuwa Salma ina kikaje ne wlh Anty tana ta fada ta ce batason yawo fa.

    Zumbure Zumbure tasoma tare da shiga daki Asiya ta take mata baya..

    Koda shigar iske Anty ta yi tsaye Alamun jiran ta take yi ta hada rai...

    Keee Daga ina kike ne ta jefowa mata tambaya..

    Ita Ko Salma shiru ta yi ta ce inadan kallon yanda yanayi da tsarin Masarautar yake ne...

    To kada ki kara fita baki sanar mun ba kinji na gaya miki ko Daga yau..

    Asiya zama ta yi tana latsa wayar ta '' tunanin inda zata samu layi tasa take yi musamman tana son waya da yan gidan su...

    Kallon Anty ta yi ta ce yawwa Anty zanje sashin Mamy' Khadija zan tambaya inda zan Samu layi kinga yakamata gida su San halin da muke ciki...

    Anty ta ce haka ne kam kisamo layin nima kisiyo dani dan ina son inyiwa waya da Abban Rahama..

    Cike da Jin dadi Asiya tabaro dakin itako Salma kallon banza take binsu da shi '' ganin babu abun da za ta yi ne ya sa ta kunna TV tare da kunna tashar Arewa 24 tana kallon shirin Tarkon kauna..

    Itako Anty tashi ta yi domin zuwa dauro Alwala.........

    Asiya bakin ta dauke da sallama ta shiga Sashin Mamy..

    Babu kowa a falon dan Mamy sun shiga Daga ciki ita da Maman Maryam da maryam dan taki bâri Sam su ga Rahama koda ta iso sashin ta...

    Sallamar Asiya ne ya sashi dago kai.

    Kallo daya ya yi ya gane ta tare da kauda kansa gefe daya yana ci gaba dayin chattin da wayar sa..

    Sake yin Sallamar ta yi hakan ya sa shi yin dariyar yake ya amsa da waalaikum Salam...

    Dan Allah khadija nake nema tana ina ne tare da tsare shi da idanu...

     Ina zan sani Kekuwa saiki shiga ki duba Ko yabata Amsa ba tare da ya dago kansa ba...

    Ita Ko lura ta yi dan rainin wayau ne ya sa ta juya zata koma masaukin su..

    Har takai bakin kofa.

    Taji muryan sa yana fadin ya zaki koma baki shiga kin ganta ba...

    Waigowa ta yi ta ce to ainaga bakason son na ganta ne..

    .

    Bana son ki ganta kamar ya...

    Jira inkira miki ita tun da ba za ki shiga ba yakarashe zancen tare da tashi zuwa cikin dakin Khadija...

    Iske ta ya yi zaune ita da Maryam tana rarrashin Maryam a kan ta yi hakuri in Samad mijin ta ne zata aure shi...

    Kallo daya ya yi musu ya ce ya ce ke Khadija kitashi kije kawar Matar Samad tana son ganin ki...

    Tana falo yakai karshen zancen tare da juyawa...

    Ita Ko Mamaki ne yakamata Maryam.

    Ganin ya ganta Amma ya batsar kaman besan da ita a dakin ba..

    Yayi matukar ba ta mamaki koda yake daman halin sa ne shariya...

    Khadija Samun Asiya ta yi inda suke tattauna yanda za ai su sayi layi...

    Ganin Ahmad yadawo falon ya sa ta tunkarar sa cikin sanyin murya ta ce yaya Ahmed layi bakin mu suke so..

    Har guda uku ka san yamma ta yi bana fita.

    Ko kallon beyi ba bare tasa ran yaji Abun da take fade...

    Kara maimaita maganar ta yi yakara yin banza da ita..

    Tsakin da Asiya ta yi ya sashi dago kai da mamaki yake kallon ta..

    Cikin hada rai take kallon khadija ta ce inbabu damuwa mu je ki rakani mana.

    Kinga mu biyu ne Mamy baza ta yi fada ba..

    Khadija cikin Jin dadi ta ce to bara in gayamata sai mu je Ko...

    Juyawa ta yi ciki ta yi dan sanarwa Mamy....

    Asiya bakin kofa taje ta tsaya ta ka san idanu take hararan Ahmad da mamaki yacika shi waishi takewa tsaki..

    Koda khadija tadawo wani kallon banza tabishi da shi shikam ya kasa magana tun da yake be taba ganin wacce tai masa wannan diban Albarka ba sai ita.....

    Kallon su yake harsuka fice......

    Bayan Sallah isha'i Samad kwance yake barci mai nauyin gaske yadauke sa....

    Mafarki yasoma wacce ke cike da tarin abubuwa...

    Tafiya yake cikin sauri sauri yaana kalle kalle shi kadai acikin jeji sai Fadi yake gombiyar Samad ina kike ne dan Allah kifito ki bayyana tun da naje garin Kano nayi aure kika soma gudu na...

    Kiyarda dani ina son ki baby na why zaki ta boye mun kanki tauraruwa ta.....

     Takun tafiyar ta mai daukar hankalin sa...

    Yaji Daga nesa.

    Hakan ya sa shi waigowa...

    Yana kallon ta..

    Cikin shigar nata na Alfarma irin ta matar Sarki yau babu nikaf din..

    Amma kan ta aduke yake tafiya take kamar hawainiya...

    Shagala ya yi da kallon ta Idanun sa cike da hawaye yarasa na mene ne...

     Gimbiya ta dan Allah ki ɗago inga fuskar taki wacce shekara da shekaru aka hanani ganin sa...

    Amma ki fara da gayamin sunan ki unguwar ku...

    Zazzakar Muryan ta yaji tana fadin.

     Amjad....... ta ja sunan da wani salo mai rikita shi..

    Ta ce sunana Rahamatullah Abdurrazak..

    Fuskar ka ta kuma bara ka gani.....

    Hannun ta dayasha adon Jan lalle dasai walkiya yake tasa tare da da yaye Alkyabba Daga kanta...

    Kokarin ɗago kanta take.

    Ta ce rufe idanunka...

    Hannayen sa ya sa ya rufe fuskar sa da tafukan hannayen sa......

    Ɗago kanta ta yi tana dariya mai sauti ta ce yawwa...

    Yana zare hannayen sa ya sauke Idanun sa a kan ta....

     Cikin zare idanu ya ce............. Rah........

    Taku har kullum kyauta Daga Allah...

    Akwai taron bikin Rahama da Samad a masarautar..

    Comment zai sa in yi muku dogon page yanda wasan ze kaya shin ya fulani da maman maryam za su yi ne ya.........

    Sai dai mun hadu

    09069080725

    IKILIMA ADAM

    KYAUTA DAGA ALLAH..

    Cikin zare idanu ya ce Rahama meya kawo ki nan..

    Fadada murmushin ta ta yi ta ce kaine zance meya kawo ka nan..

    Ka dade kana bibiyata.

    Nakai ka har inda nake amma makauniyar soyayya da kakemin ya sa ka kasa gane hanya...

    Bude Idanun ka da kyau Yarima Nice dai Matar ka Rahama rungumar ni masoyina..

    Ni taka ce kuma har habada..

    Yarima ya katsaya kana kallona sake da baki kayi magana mana pls one love one love dîna Amjad...............

    Bakin sa mugun nauyi ya yi masa '' cikin karfin hali ya ce kina nufin da Mata ta nake Rayuwa a Mafarki..

    Wannan kenan yana cikin dalilin dayasa na kasa tsanar ta..

     Meyasa kika boye mun kanki ɗana baki kulawa wacce miji yakewa mata ɗana Daga dajararki sama da ta kowa..

    Dana nuna miki Adamu wani kuskure ne da yaso ya tunkaro ki sai Allah ya kubtar dake..

    Rahama Rahama Rahama matso kusa dani dan Allah ba ni hannun ki na rike..

    Dan Allah ki....

    Yana kokarin kama hannun ta tazame nata ta ce Ah Ah kar ka tabani. Anan Daga yanzu nadaina zuwa maka a mafarkin ka nadaina tun da ka ganni na nuna maka hanyoyi kabi Alhmdulilah ni Rahamatullah...

    Kokarin wucewa take cikin sauri ya fara fadi karki tafi kibarni..

    Rahama kidawo Rahama kidawo cikin ihu yake maganar sa ya karade Sashin nasu...

    Rahama dake zaune tana karatun kwanciya barci Jin sautin ihun sa....

    Yasa ta diba aguje neman dakin da yake tafara yi...

    Kasa kunnen ta ta yi dan Jin inda muryan tasa take fitowa...

    Tana gane dakin kai tsaye ta cusa kanta cikin dakin...

    Sake da baki take kallon sa Idanun sa Arufe suke amma sai ihu yake yana fadin Rahama karki tafi ki barni...

    Cikin saurin ta tahaye gadon tare da dan bubbuga masa hannun sa..

    Hakan ya sa firgit ya Farka..

    Yana zazzare idanu uban Zufa ya keto masa duk karfin Ac dake kadawa a dakin......

    Kokari magana take yi Jin ya rungume ta gam a jikin sa yaki barin koda motsi daya ta yi ya sa ta fadin ka sakeni wannan mugun rikon haka...

    Cikin muryan sa dake rawa ya ce in sake ki fa.

    KIKACE to babu saki tsakanina dake Hubby na....

    Saka ka sake da baki take kallon sa ta ce haba Yarima ka sakeni mana...

    Wani kallo yabita da shi ya ce Yarima na ji bakin ki.

    Yafurta fa yau ina Amjad din dakike kirana...

    Rahama ina son ki

    Rahama ina sonki

    Rahama ina son

    Ke Rayuwa ta kece ke Rahma ce a gareni ke haske ce ke fitila ce...

    Narasa da wani kalmomi zanyi Amfani dasu wajen fada miki matsayin ki...

    Tsabar ruɗewa kuka yasoma hawaye shar a Idanun sa...

    Ita Ko kallon sa take tagaza magana dan takasa fahimtar inda ya dosa....

     Cikin kasa da Murya ta ce nagode da kauna dan sake mun riga na.

    Inzaka kwanta ka ringa adu'a shi ne maganin mugun Mafarki tafada tana kokarin sauka Daga gadon..

    Wani wawan riko da ya yi mata ne ya sata razana ya ce ina zaki je ne ?

    Bakin ta na rawa ta ce..

    Zanje inkwanta mana ina tare da gajiya kace gobe akwai taro yakamata indan kwanta Ko zan samu saukin gajiya....

    Babu inda zaki kara tafiya da sunan kwanciya bayan dakina..

    Daga yau gadona da naki daya ne..

    Daga jikin zan ringa kwana dazo maza ki kwanta hubby na..

    Jiki asanyaye ta ce na ji zanje in yi Alwala...

    Tashi mu je in rakaki yafada yana kokarin saukowa..

    Ita Ko yau taga ikon Allah ta ce bangane ba Alwalan tare zamu yi ne...

    EH TARE ZAMUYI YABATA AMSA ATAKAICE...

    Cike da mamakin sabon Salon sa ya sata agaba suka je suka yi Alwalan tare...

    Tare da suka fito bandakin....

    Inda Rahama zata kwana saida ya je yadauko wani kyalle me kyau yashiga goge wajen badan ya yi datti ba..

    Sai dan ta cancan ta ne...

    Hakadai suka kwanta ya manne ta a jikin sa itakam kasa barci ta yi Saboda bakon yanayi data tsinci kanta ahaka har barci barawo ya yi awon gaba da ita....

    Yanajin tasauke ajiyar zuciya ya tabbatar ta yi barci babu abun da yake yi sai shafa fuskar ta.

    Yana Murmushi kallon kyawun halittar ta yake yi ya ce Ah na so in yi wasa da dama ta Daga yanzu InshAllah ba za ki kara bacin rai Saboda ni ba...

    Yanata sake sake har barci yakwashe shi.. '...

    Asuba ta gari....

    Kira'ar ta a sallah ta na nafila shi ne ya tashe shi cikin hanzari ya je yadauro Alwala tare da fita zuwa Massalacin Masarauta....

    Yaso ya makara dan be kwanta da wuri ba...

    Suna idar da Sallah kai tsaye be tsaya yabi takan su mai Martaba dasu Abban Marwan ba..

    Da su Ahmad dasauran su..

    Wuce su ya yi Saboda barci dake Idanun sa soya ke ya dan rintsa kafun lokacin da za a fara gudanar da shagulgula...

    Rahama na zaune kan dadduma yadawo cikin saurin sa...

    Taso nace Ko yana kallon cikin idanu..

    Kokarin cire jallabiyar jikin sa yake yi.

    Hakan ya sa ta yi kasa da kan ta...

    Amaryar kidena kasa da kanki kina ɗaf dashiga hannuna kedai ayi taro lafiya....

    Gaban ta saida yabada ras...

    Nan da nan Idanun ta suka kawo ruwa..

    . Kirashi nace barci nakeji kuma sai kina jikina zan iya yin barcin..

    Babu yanda ta iya hakan ya sa ta tashi suka haura gadon tare dashi..

    Makale yake a jikin ta har barci ya yi awon gaba dasu....

    All Masarauta yau tun da sassafe masu gyare gyare masu girki Ko wanne yakama aikin sa...

    Abban Marwan cikin hanzari ya nemi jakadiya ta yi masa iso wajen Mai Martaba...

    Babu ba ta lokaci ta isar da sakon sa hakan ya sa shi zuwa gun baban sa...

    Cikin hanzari ya ce Allah ya taimaki Sarki Kamanta bakasha maganin ka ba...

    . Sarki dake kallon sa cikin son gano wani Abu ya ce aina riga nasha jiya da daddare yanzu ma nasha...

    Ajiyar zuciya Abban Marwan yasuke ya ce daman ina son ingayamaka me ze hana tun da yau taron bikin Samad ne....

    Adaurawa Marwan aure akwai wacce yake so..

    Kaga an yi taro biyu kenan....

    Mai Martaba gyara zaman sa a kan kujerar falon sa....

    Yayi gyaran Murya....

    Ya ce ai ba zan taba hada taron bikin jikan FARKO ba..

    Dana jikan na uku ba...

    Eh jika na uku mana...

    Kaga ai Rana daya aka haifi Marwan da Ahmad..

    An haifi Ahmad da safe Shiko Marwan da yamma..

    Kaga kenan Ko yanzu akwai wanda ke gaban sa shi ne Ahmad ni kuma tsarina shi ne wanda yariga zuwa duniya to nashi abun na daban ne...

    Ai bara inmaka karamar misali mana...

    Dana Salihu Turaki ai shi ne naba mulkin da nake zaune kai..

    Bayan babu shi shi ne nahau karagan mulkin..

    Abun da ya sa ban ba ka mulkin nan ba.

    Shi ne na tattauna da bayina da Al'umma ta..

    Suka nuna mun su sai dai in bawa Yarima Samad mulki nan Ko kuma injira agama bincike Mahaifin sa yaci gaba da rikon mulkin garin kwatano.....

    Marwan jikana ne ina son sa sossai yabari Ahmad ya yi auren sai inmasa auren..

    Ko kuma in yi musu aure rana daya daman rana daya sukazo duniya..

    Dafatan ka fahimta Ko...

    Narasa dalilin dayasa dayawan lokaci sai in ji ina son ganin Salihu hakan ya sa kwanaki nasa dan sa yawon neman sa...

    Daga baya kuma na ji bana bukatar ganin sa saboda tuno wani bacin rai da nakeji wanda zuciya ta takasa tsayuwa waje daya......

    Abban Marwan gabadaya yafita hayyacin sa jar uba yau Mai Martaba shi yake fadawa zance haka masu muni..

    Cikin yin kasa da Murya ya ce Allah ya taimaki Sarki zanje domin yin shirye shiryen daya dace na biki..

    Cikin Jin Dadi Sarki ya ce to ɗana Sai mun hadu wajen taro...

    Daga hk ya sakai yafita cikin kunan zuciya

    Mai martaba kallon yake yana Girgiza kai...

    Gari nadan wayewa nan da nan Ko ina ya fara hargitsewa da cinkoson jama'a...

    .

    Anty da su Asiya da Salma sashin Mamy aka kaisu.

    Lefen da Samad ya hadawa Rahama suke bubbudewa saida hannayen su yagaji dan bude kaya akwatuna 24...

    Salma ta ce kai kayan nan sunyi yawa tana kallon Asiya Kodai ba ita kadai ba ce akwai wani bikin da za ai ne..

    Anti ta ce kamar ya sunyi yawa inzata shekara dubu ahaka za ta yi ta saka kayan ta InshAllah...

    Kece kike ganin yawan su Amma mijin nata kila ma kankartar su yake gani...

    Tsit Salma ta yi shiru tarasa gane me anti ke nufi dazaran ta yi magana ita ce me ba ta Amsa...

    Asiya cikin Jin dadi ta ce ai anty wannan kayan tare zamu raba nida Rahama...

    Anty ta ce yawwa gara ku raba yanda kuka taso tun kuruciya in baku raba me akayi kenan....

    Salma tashi ta yi ta ce Asiya miko min layin da kikai saimun zanyi waya da Mama da yaya ABU...

    Mika mata layin Asiya ta yi Daga jakar ta...

    Itako salma gaba ta yi cikin bacin rai....

    Wayar Anty ne yasoma ring tana dubawa taga nombar sheik ne...

    Cikin azama ta Daga wayar...

    Cike da Jin dadi ta ce Abban Rahama tun jiya nake kiran layin ka ba ka Daga ba Ko kana tsoron Daga bakuwar lamba ce..

    Daga can ɓangaren ya ce..

    Amarya bakya laifi mutumiyar kwatano tsoron me zanji dan naga bakuwar lamba bayan nasan Matata tana garin kwatanon..

    Dafatan kun isa lafiya Ko ai na ji dadin ganin fuskokin a TV..

     Anty tazare idanu ta ce kana nufin ka ganmu

    Ya ce kwarai kuwa na ganku keda yayan ki...

    . Sossai ta ji dadin haka..

    Ahaka suka yi ta fira sheik ya ce tasa abude mata whsap yana son suringa magana ta whsap har hotunan biki ta dauka ta turo masa...

    Anty ta ce InshAllah Abban Rahama zanyi yanda kace...

    Asiya tashi ta yi tare da zuwa dakin Khadija iske Maryam ta yi a dakin..

    Maryam hararan Asiya take ta ce ɗangin Matsiyata...

    Maganar ba ƙaramin ba ta ran Asiya ya yi ba.....

    Asiya ta ce lallai na yarda ke jahila ce tana fuskantar Maryam..

    Ai matsiyaci shi ne wanda zuciyar shi take a mace...

    Mai Arziki shi ne wanda zuciyar sa take cikin Ambaton Allah....

    Kinga kenan kece matsiyaciya Saboda sabon Allah ki ya yi yawa...

    Kalle ni dakyau baki ganmu a rame ba...

    Amaryar Samad in kika ganta saikin raina kanki.

    Fitan da suka yi ita da khadija jiya wajen siyen layin waya shi ne tabata labarin Maryam wannan...

    Maryam kedai nalura haryanzu bakiga Amaryar Samad ba.

    Je ki wanke Idanun ki '' sakarya mai Idanun kifi ciki ciki....

    Maryam a harzuke ta tashi zata kama Asiya da kokuwa dasauri Khadija ta rabasu tare da Jan hannun Asiya takai ta dakin Ahmad dan taga baya nan ta ce dan Allah zauna nan ina zuwa banson ku yi fada wlh kuma munada taro hankalin jama'a zedawo kan mu...

    Kuma su tafi suyi ta yadawa a gari..

    Asiya cikin ajiyar zuciya ta ce yi hakuri khadija maganar ta ne yabata mun rai inbahaka da ba zan kula ta ba....

    Khadija ta ce yi hakuri ba ta kyauta ba jira nan ina zuwa...

    Koda takoma iske Maryam ta yi tana kuka gaban Mamy da mamar ta..

    Maman ta ta ce wai me akai miki ne...

    Cikin kuka ta ce wannan bakuwar ce take zagina yar matsiyata mugun hali na ya sa Samad be aureni ba....

    Sossai Ran Maman Maryam yabaci ta ce wannan ai zancen banza ne taya za ai tagayamiki zancen banza ita wacece..

    Cikin zafin nama ta ja hannun Maryam suka yi gun Asiya dube duben dakin suke basu ganta ba...

    Mamy cin musu ta yi cike da damuwa a fuskar ta..

    Ta ce maman Maryam ku yi hakuri dan ALLAH...

    Zan mata magana...

    InshAllah.

    Cikin kunan rai Maman Maryam ta ce dakin barni naganta in mata kashedi ruwa bare ce fa...

    Rarrashi Mamy tashigayi cike da magiya Sannan ta ja yayar ta.

    Suka Shiga dakin ta ita da Maryam...

    Ahmad cikin hanzari yashigo cikin gidan, abokan sa suna jiran sa..

    Zeshirya cikin shigar sa na Alfarma dan zuwa wajen Walima da za ai A masarautar tafiya yake cikin sauri saurin sa...

    Yana bude dakin ya yi daidai da Asiya zata fito...

    Zazzare idanu ya yi ganin Asiya tsaye a kofar dakin sa...

    Cikinn..

    Ayi hakuri rashin typin dawuri..

    Akwai wata yar matsala ce da ta kunno kai...

    Afuwan Da ƙyar nayi typin dinnan wlh...

    Ta ku har kullum kyauta Daga Allah

    09069080725

    6️4️

    Cikin tsawa ya ce keee

    Mekike yi anan ne.

    Cikin rawan Murya ta ce khadija takawoni nan ta ce injira ta...

    Zeyi magana yajiyo muryan Mamy tana fadin to Sarkin masifa ya haka ne wai '' khadija ce takaita dakin naka Saboda sun masu rashin jituwa ita da Maryam takaraso wajen tana kokarin kama hannun Asiya..

    Shiko Ahmad ya ce Amma saita rasa inda zata kawo wannan mafadaciyar sai daki na...

    Daga Mamy har Asiya sake da baki suke kallon sa...

    Mamy cikin hade rai ta ce wai kai meyasa ba ka iya magana bane sha sha..

    Tsaki ta yi tare da Jan Asiya suka bar wajen...

    Shiko tsaye yake yana kallon su yana maimaita kalmar da Mamy ta furta

    Eh lallai yaushe rabon shi da Mamy ta zage sa sai yau kuma a kan wannan mara kunyar cikin kunan rai ya shiga dakin zuciyar sa na tafasa...

    Ya shiga dakin.

    Ita Ko Mamy dakin Khadija suka nufa ta rinƙa ba Asiya hakuri ta ce pls ba na son yan uwan ki suji abun da ya faru harda kuwa mamar ku..

    Asiya ta ce InshAllah ba zan fada musu.

    Nima ina baku hakuri a kan tanka mata da nayi afuwan Mamy..

    Cikin Jin Dadi Mamy ta ce Allah ya sa ki gama lafiya.

    Ameen ta amsa mata cike da Jin dadin mutunci irin na mamy...

    To Mamy zanje falo su Anty suna cen da Salma..

    Mamy ta ce wai Salma ita ce kanwar Rahama ne..

    Asiya ta ce eh kanwar ta ce uwar su daya uban daya...

    Mamy kada kai ta yi ta ce Amma meyasa naga ba ta da yawan fara'a ne kamar ke..

    Asiya Murmushi ta yi ta ce haka take fa Ko agida bame son yawan magana ba ce.

    Murmushi Mamy ta yi ta ce kamar Abdul Samad take kenan..

    Murmushi Asiya ta yi ta ce haka ne kam..

    Mamy shiga ciki ta yi itako Asiya gun su Anty ta nufa ta iske Anty har ta bude WhatsApp suna chattin da sheik...

    Murmushi ta yi ta ce Anty love ne ya motsa..

    Murmushi Anty ta yi ta ce ta ce kedai Asiya har yanzu baki canza ba Ko..

    Love sai ku yara mun bar muku..

    Murmushi Asiya ta yi ta ce nifa Allah Anty narasa wanda zan tsayar..

    Anty ta ce kamar ya kin rasa wanda zaki tsayar Amatsayin miji kike nufi..

    Asiya ta ce eh mana haka nake nufi...

    Abokin Abdul Samad Faruk yanata nuna mun Alamun yana sona..

    Ni tun da be fito fili ba kinga ba zan sashi araina ba...

    Anty ta ce gaskiya ne wannan daman mace da kamun kai aka san ta inya matsu ze bayyana kansa...

    Sai kuma wa Anty ta jefo mata tambaya...

    Asiya ta ce Adamsy yanata mun magiya tun da Rahama be aure ta ba..

    Intaimaka na aure shi..

    Lallai yanason auren wacce take kusanci da Rahama.

    Ya ce da Salma yarinyar kirki ce tabbas shizai aure ta da ya ce yafasa na Rahama..

    Anty ta ce Allah Sarki ni yaban tausayi fa..

    Yaro mai nutsuwa da hankali..

    Wlh a kan wannan bakin ciki saida Abban Rahama ya yi Sati daya baya cikin hayyacin sa..

    Dan ba ƙaramin bakin ciki ya shiga ba.....

    Asiya ta ce aidole ne zeji haka gani zeyi ace yar cikin sa ce ta aikata wannan mummunar aikin.

    Dole ne ya Girgiza...

    Tashi suka yi suka koma ma saukin su dan shiryawa...

    Koda suka isa sun iske kayan break din su da komai an ajiye musu...

    Harda farfesun kaji yaji kayan kamshi...

    Anty ta ce wannan uban abincin ya yi mana yawa ai..

    Asiya ta ce wlh kuwa ina zamu kai sa...

    *************************

    Knocking da ake ta yi ne ya sashi fadin a shigo...

    Jin Anbada izini Karima ta shigo hannun ta dauke da kayan break cikin babban warmer

    Hade da flask din ruwan zafi..

    Direct dinner table ta nufa ta jera komai

    Inda yakamata tana gama tsara komai...

    Takoma inda ta fito..

    Rahama kokarin shiga wanka take ta ji yariko hannun ta..

    Kallon shi take ta ce haba wanka zanshiga fa...

    Tana magana kamar za ta yi kuka....

    Kallon ta yake kallon mai rikitarwa.

    Sauke Idanun ta kasa ta yi ba ta iya juran wannan kallon da yake bin ta dashi...

    Muje in miki wankar mana yana matsa hannunn ta cikin salo da kwarewa...

    A'a ni ba za ka mun wanka ba lafiya ta kalau pls kabari mana yanzu zan fito ta marairaice fuska...

    Tom na ji Inkika dade zaki ganni na shigo bandaki..

    Bata tsaya sauraren sa ba..

    Tashige bandaki bakin ta dauke da adu'a

    Ya dade tsaye yana kallon kofar so yake ya shiga amma tuno da zata kasa wankar ne ya sa yakoma yazauna yana jiran fitowar sa..

    Ring din wayar ne ya sa zuwa dauko ta Daga caji daya sa ta..

    Nombar Faruk ke yawo kan scren din wayar..

    Cikin hanzari ya Daga daga can ɓangaren ya ce Tabe Tabe barkd da Safiya wai me kake yi ne..

    Tun da dazun kai muke jira da Amaryar ka..

    Anfa cika wajen ku kadai ake Jira naga su Asiya da Salma da uwar su '' duk suna cen haka ma Mamy kai in takaice maka kowa ya hallara kai kadai ake jira..

    Samad Murmushi ya yi ya ce su bari mu gama shiryawa a tsanake dan Allah kira Karima kace nace takawo Asiya nan sashina dan ta taimakawa Rahama wajen yi mata yar make up ne ka san Amarya fa akace..

    Faruk ya ce dan iska ban san Amarya ba kaine za ka faɗa min..

    Zan isar da sakon ka Daga haka ya katse wayar.

    Shiko Samad sajen sa yake shafawa ahankali yana Murmushi da shi kansa besan ma'anar sa ba..

    Babu ba ta lokaci Rahama na fitowa shima ya shiga ya yi wanka cikin sauri sauri ya yi ya fito...

    Wani hadaddan shadda ne ya saka mai shegen tsada tare da sako Alkyabba ya saka Asama ba ƙaramin kyau ya yi shi kansa ya san ya hadu...

    Ita Ko Rahama tana cen sashin ta dan shiryawa rasa kayan da zata saka ne ya sa ta zama bakin gado...

    Jin takun tafiyar sa yajawo hankalin ta kallon sa take babu Ko kiftawa lallai Allah ya yi halitta ta fada cikin zuciyar ta tun da suke ba ta taba kare masa kallo na mussaman ba irin na yau ganin shi take kamar bako..

    Muryan sa ta ji yana fadin na miki kyau Ko ?

    Kada kai ta yi ta ce A'a ni ban ce ba..

    To ya'akai kika tsareni da kallo inba haka bane...

    Shiru ta yi tana sauraren sa..

    Uhmm bakomai..

    Ledar dake hannun sa yamika mata ya ce ga din kunan da nayi miki nidake anko..

    Hannu biyu tasa takarba ta ce Allah yakara Arziki amma ya akai ka san size din kayan da nake sawa...

    Kayataccen Murmushi ya yi ya ce tun acen kano ne nadauki kayan ki naba tela ba tare da da sanin ki ba...

    Laa laa kace bincike kake min yau Allah ya toni Asirin ka..

     Dariya mai fidda sauti ya yi ya ce ai babban bincike ma sai Anjima zamu yi ta nidake bayan taro ya tashi..

    Kaiko kacika zolaya

     to kafita insa kayan.

    Jin karar knocking ya sa shi fita ya san su Asiya ne da Karima.

    Izinin shigowa ya basu tare da dawowa falo yazauna...

    Asiya sossai ta shagala da kallon sashin su Rahama ba ƙaramin kyau wajen ya yi mata ba...

    Babu ba ta lokaci Karima ta yi mata jagora zuwa cikin dakin Rahama...

    Tare da taimakon Karima Asiya ta tsarawa Rahama makeup abun ba a cewa komai dan kyaun da ta yi Ko a taron bikin su na kano batayi shi ba...

    Sossai Asiya da Karima suka Shiga yi mata hoto...

    Alkyabba suka dauko wacce take daidai da kalan kayan jikin ta red..

    Suka daura mata...

    Washe baki Karima ta yi ta ce Allah mai halitta wallahi Matar shugabana ke kyakkyawa ce ajin FARKO..

    Mijin ki ma haka yake...

    Asiya Murmushi ta yi ta ce kinganki kuwa..

    Bara nima indan gyara kwaliyata nasan ya baci da Zufa...

    Rahama ta ce A'a bai baci ba..

    Bara ingyara miki da yake tare suka koyi makeup tun suna makaranta ya sa Rahama ita da kanta ta yi wa Asiya...

    Karima ta ce Amaryar shugaba na.

    Wallahi kin iya Makeup badan babu lokaci ba da kin min nima...

    Rahama zata ce eh zauna in miki ta ji Muryan Samad na fadin wai baku gama bane...

    Rahama fito nace Ko kizo muyi break banson yunwa ya takura miki...

    Asiya da Karima kallon juna suka yi tare da sauke kan su kasa...

    Yarima dake Satan Kallon Rahama gabadaya duk yabi ya diririce ya rikice..

    Kallon Asiya yake ya ce Amma dai Nikaf zata saka Ko...

    Asiya ta ce kanada nikaf dinne ka ba mu aibabu matsala...

    Banda shi yabata Amsa..

    To tun da bakada shi ka kyale ta dan Allah ga Alkyabba da wanne zata ji.. Shiru ya yi ya ce na ji yanzu ku ba ni aron ta abinci zan bata...

    Asiya ta kalli Rahama ta ce ke yar yaye tashi Mama zata baki abinci Ko....

    Yarima Jin Asiya na tsokanar shi ya sashi wuce wa dîner table..

    Take masa baya Rahama ta yi basu wani ba ta lokaci ba wajen yin break ba..

    Suna gamawa suka je suka yi brush tare da yin niyar fita....

    Karima fita ta yi aguje dan sanar musu ga ango da Amarya nan fitowa....

    Asiya rike da Hannu Rahama Shiko Samad na rike da hannun Rahama shima sunkai daidai fita wajen...

    Asiya ta saki Hannun Rahama..

    Anty ganin sun doso wajen taron ya sa tadauko wayar ta sama dan daukar haddadun ma'aurata dake fitowa

    Tafiya suke yi cike da izza da takama hall wajen kowa ya yi tsit su kawai ake kallo sai Fadi suke MashaAllah..

    Fulani duk tabi ta rude ganin su awannan yanayin..

    Maryam Idanun ta cike da hawaye take kallon su zuciyar ta na tafarfasa...

    Maman maryam ji take kamar ta yi kukan kura taje ta shake su...

    Abban Marwan da Abban Marwan kowa cikin bacin rai yake...

    Mamy da kawayen ta dasuka yi mata kara Bakin su dauke da Murmushi...

    Ahmad da Faruk da Aminu da Da Marwan da wasu abokan su waje daya suka zauna...

    Ganin isowar su ya sa Farruk tashi cikin hanzari ya nufe su...

    Baya inda Asiya take nan ya tsaya kusa da ita...

    Masaukin Amarya da ango suka zauna..

    Kusa dasu Akwai kujerar kawar Amarya da abokin Ango nan Asiya da Faruk suka zauna Ko wanne cike da murna...

    Mai gabatarwa ya ce Alhmdulilah Alhaji Abdul Samad ya iso shida Hajiya Rahama a taba musu..

    Hakan ya sa kowa wajen yin tabi ana shewa..

    Masu daukan video da yan jaridu duk suka matso kusa suna daukar su inda a yau dinma kai tsaye suke nuna taron bikin direct babban tashar kasar Canal 3

    Adamsy dake cen kasar england yana canza channel yafado a kan wannan tashar cike da mamaki yake kallon Fuskar Rahama da Samad zumbur yamike tsaye kafafun sa suka kasa daukan sa...

    Idanun sa cike da hawaye cikin rawan murya ya ce Rahamaaaa wayyo na cuci kaina dafe yake da kirjin sa a hannu.

    Banda bugawa babu abun da zuciyar sa take yi..

    Kallon gefen Asiya ya yi yaga Asiya nan ma yakara fita hayyacin sa..

    Lalubo wayar ya yi ya danna nombar Asiya ganin baya shiga dan ba ta kasar ya sa shi bude whsap tare da tura mata sako kamar haka..

    Haba Asiya meyasa ba za ki kulani ba haba Asiya laifin ɗana aikata ya sa kike mun hukunci mai tsauri haka.

    Naganku a tashar kwatano ganin Rahama ya sa ciwon zuciya ta ya tashi Daga haka ya ajiye wayar tare da dafa saitin zuciyar shi dake masa kuna...

    Abban sa ne yashigo dakin bakin sa dauke da sallama ganin Adamu na kokarin faduwa ya sa aguje ya je ya taro shi..

    Cikin tsananin damuwa ya ce Adamu nasan ciwon ka bewuce a kan wannan tashar daka kalla nima shina gama kallo a dakina..

    Haba ɗana ya zamuyi da kaddara dama cen haka Allah yatsara mu, bi muke.

    Adamu bema San halin da yake ciki ba hakan ya sa Abban sa daukar sa da taimakon mommy suka yi Asibiti da shi cikin tsananin damuwa.....

    *************************

    Sheik da Aminin sa da Baba Salihu dukansu suna kallon abun da ake yi a tashar cike da nishadi.

    Baba Salihu ne kawai yadan shiga damuwa so yake yaga Mahaifin sa Amma babu dama....

    Sheik daya FAHIMCE damuwa tattare dashi.

    Nasiha yashiga yi masa da kalamai masu taushi hakan ya sa ya saki Ranka suka ci gaba da kallo...

    ***********************

    Mama da Abubakar suma suna kallon shirin da ake haskawa tabbas ta ji dadin ganin wai yar ta ce keda wannan mukamin take auren dan Sarki jikan Sarki...

    Sai Fadi take dama Salma ya aura dasai tafi Jin dadin arzikin gidan..

    Dan Rahama Anty zata tattarawa duk wani arzikin da zata samu...

    Abubakar dake zaune kusa da ita yana Jin abun da take fade..

    Ya ce haba mama ya zaki ce haka Rahama ita ce yar ki ta biyu da cikin ki kika haifeta Ko rantsuwa nayi bana kaffara tafi sonki da Anty.

    Kece kika haife ta fa

     taya zakiyi wannan tunanin.

    Amma shakuwa fa wlh tafi shakuwa da anty saitayi sirri da anty batayi dake ba Saboda kinyi watsi da ita itakuma zuciya tanason mai kyautata mata.

    Wlh Anty mata tagari ce Mama baki ganin yanda take kula da Rahama ai wata matar uban ce '' Wlh baza ta yi ba koda zata nuna mata so sai agaban ubanta...

    Mama ta ce shanyayye kaima ta gama da kai Ko

    Ni dai tashi kabani waje za ka Isheni da surutu ga Salma ta cen ina hango kusa da Asiya...

    Murmushi ya yi ya ce nasan Abba yanacen yana kallo..

    Mama ta ce eh haka yagayamin da mukai waya da shi ya ce yagan su..

    **************,

    Mai gabatarwa ya bude taro da Adu'a da salatin Annabi SAw...

    Taro ya yi taro mai martaba da kansa ya taso Daga inda yake zaune yazo har gaban Rahama da Abdul Samad hannun ya yi musu Alamun su tashi..

    Hakan ya sa suka Mike tsaye cike da nutsuwa suka karaso gaban sa...

    Hannun su ya rike yadauko zoben zinari mai cike da sirruka na gadon Masarauta ya sawa.

    RAHAMA AHANNUN TA..

    Abdul Samad m'a ya sa masa irin wannan zoben AHANNUN sa..

    . Zumbur fulani ta Mike tsaye tana ciza yatsanta wannan zoben da suka dade shekara da shekaru suna son su mallake sa shi ne yau aka ba.

    Wayannan yaran kan uban cen...

    Mama Karama kallon Fulani take ta ce ke Salamatu zauna mana kin wani tsaya baki gani ne Ko..

    Fulani ta ce eh bana gani da kyau ne kin san abu in aka cika takarashe zancen tare da zama kan kujerar ta..

    Mai Martaba ya yi jawabi ya ce wannan zoben tun iyaye da kakanni ne yau na damka shi a hannun jikana da Matar sa..

    Ina fatan yanda muka rike sa dakyau InshAllah suma za su rike ta da Amana kariya ce da dukan wani cutarwa...

    Sossai wajen suka dauki tabi inda akaiwa mai martaba hotuna da tare da Amarya da Ango...

    Manyan Malamai da Aka gayyata sunzo sunyi waazi mai ratsa zukata a kan biyayyan aure da hakkokin mata a kan mijin ta... Dakuma hakkin miji a kan Matar sa...

    Bayan an gama Walima su Mai Martaba da tawagarsa suka wuce cikin gida dan acen ne za su yi nasu zaman....

    Duk yanda akaso ayi dîner Sam Rahama ta hana ta ce aure baya Albarka dole ya sa ya hakura tun da ba wajibi bane...

    Amma su Ahmad da Abokan sunce dole ne su nuna karama a bikin yayan su...

    Ba ƙaramin casu suka yi ba..

    Inda suka yi abubuwa na ban mamaki Abdul Samad yana zaune kusa da Rahama sai ga Fulani ta iso gaban sa..

    Ta ce ai saiku tashi Ko wasan Dj din zaku kalla ne...

    Faruk da Asiya saida suka dago kai suna kallon ta..

    Wanda takewa magana cikin isa ya ce.

    Kallo muke yi ne Ko zaki rakamu dakin mu ne...

    Nice daman zan rakaku duk kowani sashi na gidan nan ayi maku nasiha Sannan inyimuku jagora har sashin ku...

    Yarima Samad Murmushi ya yi ya ce anzo wajen..

    Kallon Rahama ya yi ya ce.

    Amarya tashi mu je ayi mana nasiha..

    Tashi suka yi kallon su Faruk da Asiya ya yi ya ce duk mu je ku yi mana rakiya tare da Fulani..

    Da to suka Amsa masa suka tashi...

    Suna kokarin Tashi Ahmad ya ce yaya ina zakuje ne baku yi ciye ciye ba...

    Yarima ya ce Ah Ah ai munsha lemu..

    Ku tabbatar kowa ya wadata da Abinci duk wanda yake son ya loda abinci yatafi da shi dan Allah azubamai wanda har yan gidan su za su ci...

    Ahmad ya ce InshAllah.

    Yanzu har kuntashi taron kenan..

    Samad ya ce eh bakaga Fulani tsaye ba zatayi mana Rakiya ne cikin gida aimana nasiha Ko..

    Murmushi Ahmad ya yi yana kallon Fulani ya ce Sai Mama Daga haka ya sa kai yawuce dan gabatar da abun da ke gabansu....

    Fulani na gaba Yarima da Rahama suna baya..

    Asiya da Faruk suna biye dasu suka shige cikin gida gun mai martaba tafara kaisu akai masu nasiha mai ratsa zukata...

    Sannan takaisu wajen Mama karama nan ma nasiha ta yi masu hade da kyauta...

    Sai ɓangaren Mamy.

    Mamy ta yi kuka farin ciki da samu su Albarka..

    Anty m'a saida ta yi kuka farin ciki irin daukakar da Allah ya yi wa Rahama..

    Salma da Maryam suna zaune kusa da juna Ko wanne su ran sa aba ce yake...

    Maryam kallon Rahama take ta ce kai wannan matar farin ta ya yi yawa saikace Aljana..

    Gabadaya wajen saida kowa ya dago kai yana kallon ta harda Mamar ta'..

    Abdul Samad tashi ya yi Daga zaunen ya ce uhmm

    Ai abun da baki Sani ba Aljanu kyakkyawai ne kenan inhar ɗan Adam ya yi kama dasu be fadi ba...

    Kinga Yarinya sangira son kowa kin mahassada...

    Kallon Mamy cikin maganaa da dan Karfi ya ce Mamy l'efen Rahama..

    Yayi kadan wallahi nakara millions 50 akai ahada mata dasu akai mata...

    Gabadaya wajen saida suka zazzare idanu.

    Mamy Washe baki ta yi ta ce MashaAllah Allah ya sanya Alkhairi...

    Maman Maryam da Salma da Maryam da Fulani hauka ne kadai basuyi ba Amma fa Abdul Samad dan iska ne..

    Wannan ai Albarzaranci ne da dukiya...

    Anty cikin Sanyi Murya ta ce angode da karamci Allah ya saka da Alkhairi..

    Wannan kudin da Aka daura a kan l'efen ta...

    Basuyi yawa ba kuwa...

    SAMAD YA CE A'A ANTY BASU YAWA AHANNUN KI ZA A DAMKA WANNAN KUDIN BA TA DA KAMAR KI KECE KIKA RAINE TA KIKA KULAMUN DA ITA....

    gabadaya wajen saida aka ɗau tabi..

    Anty ba ƙaramin Jin dadi irin mutuntawan da mijin Rahama ya yi mata ta yi ba..

    Ta ce Allah ya saka da Alkhairi gabadaya wajen suka Ameen banda makiyan su....

    Fulani ta ce ɗare fa yanayi ku tashi mu je Ko.

    Nan da nan ta yi Gaba Samad da Rahama nabiye da ita abaya..

    Su Asiya da Faruk suna bayan ta..

    Salma da Karima da khadija duk sun take musu baya....

    Cikin hanzari Karima ta yi gaba dan bude musu kofa....

    Suna shiga woww suka Furta ganin yanda wajen ya tsaru iya tsaruwa gwanin burgewa....

    Fulani ta ce Rahama da kafar dama zaki shiga...

    Suna karasawa ciki...

    Tayi musu jagora zuwa falon aka zazaauna...

    Ta ce ni Fulani na rakoku bisa Al'ada masarauta..

    Ina muku fatan Alkhairi ni zanwuce harta kai bakin kofa..

    Taji Muryan Samad yana Fadin dan dakata mana Mama Fulani...

    Cak ta tsaya ba ta waigoba..

    Ya ce ina Kazan Amarci yake haka zaki barmu ne..

    .....

    Ta ku har kullum kyauta daga Allah

    09069080725

    6️5️

    Fulani ta waigo cikin ɗAnne fushin ta '' ta ce kabari abokan ango suyi maka rakiya tashi zakai yanzu kafita sai bayan isha'i su rakoka Ko..

    Yarima ya ce Ai inkika ga nafita Sallah ce tafitar dani abokan sunzo sun sameni kaidai inajiran kaza ta..

    Cikin hadiye fushin ta ta ce kar ka damu fa..

    . Zanba baiwata iya firdausi ta kawo maka Daga haka ta fice cikin bacin rai...

     Shiko Yarima Murmushi yake yadawo da kallon sa kan su Aminu dake shigowa.

    Aminu bakin sa dauke da Murmushi ya ce Tabe Tabe yadai angon Rahama..

    Asiya ganin za su fara iskanci su ya sa suka yi dakin Rahama..

     Su Salma sai kallon dakin Rahama suke tana kwabe baki.

     Khadija cikin zakin muryan ta ta ce laa antyn mu gaskiya dakin ki.

    Yafi na yayan mu haduwa..

    Asiya ta ce inafa zefi nashi shi dan gayu ne fa..

    Salma ta ce aikuwa dan gayu ne nashi ya fi kyau...

    Khadija cikin zumudi ta ce salma zomu shiga ciki mu duba dakin Amarya lungu da sako.

    Cikin zumudi tabi bayan khadija.

    Asiya nan da nan tasa Rahama gaba wai sai ta yi wanka da ruwan dumi..

    Babban baho ta dafa ruwan dumi Da ƙyar Rahama ta yarda ta shiga ciki...

    Bayan Sallah isha'i tsaf Asiya ta gyara Rahama tare da feshe ta da turaruka masu sirri..

     Humra hadin shuwa ba ƙaramin kama jikin Rahama ya yi ba banda kamshi babu abun da take zubawa..

    Simple makeup Asiya ta yi mata ba ƙaramin kyau ta yi ba...

     Sai kusan Karfe tara na ɗare abokan Yarima suka yi sansani wajen rako ango dakin Amarya...

    Sun kai su wajen Ashirin harda Aminu da Faruk 'Ahmad da Marwan duk suna cikin yan rako.....

    Sallamar su ya sa Asiya ta fito da Rahama Da ƙyar ta yarda ta fito dan tana ta cijewa cike da tsoro...

    Faruk hannun sa..

    Dauke da ledar kaza...

    . Rahama banda kuka babu abun da take yi Asiya tana ta rarrashin ta a kan ta yi hakuri...

    Abokan suka ce ke Amarya dole kiyi kuka fa dan kin hadu da Tabe Tabe cewar Faruk..

    Sauran Abokan suka sa dariya harda rike ciki.....

    Aminu ya ce ba wannan ba muyi abun da yakawo mu dan kiris Yarima yake jira ya korê mu..

    Yarima ya ce kamar ka sani kuwa in kuka kara minti goma zansa ayi waje da ku gwauraye..

    Asiya dake gefen su saida ta yi dariya...

    Ita dai Rahama Jin su kawai take dan tariga ta sare cikin faduwar gaba take...

    Nasiha mai ratsa zukata Abokan suka yi musu tare da adu'oi zaman lafiya...

    Asiya ta ce ai baku isa ba ina zakuje baku siye baki ba...

    Faruk ya ce banda bakin da Allah ya tsaga mata har wani zamu siya..

    Kwarai kuwa wani zaku siya cewar Asiya tana fari da ido..

    Cikin Abokan su wani ya ce Malama Ko kema auren kike so..

    Inbari gobe adaura mana.

    Cikin wasa ta ce dadai ya fi Abba na..

    Tun da nace maka na gaji da zama gidan mu ne...

     Haba baiwar Allah wlh dagaske nake inkinaso a take yanzu zanbada sa daki dan wlh kinyi min ni dai nagani na yaba wlh...

    Nan da nan Annurin Faruk yadauke cikin ɗAnne fushin sa ya ce.

    Ya ce lallai kam yakamata kabiya sa dakin wacce take son wani Ko ince take soyayya da wani...

    Abokin ya ce kamarya ni dai inba ta da wani akasa kai koma tanada shi ai ba lallai bane ta aure shi...

    Ahmad ya ce tam aiko za ka auri mafadaciya kutmelessi nan...

    Abokin su ya ce kamar ya mafadaciya daman ni irin su nakeso masu fada... Tana yi ina kallon ta nishadi yake sani..

    Ahmad ya ce inafa nishadi a rashin kunya..

    Asiya kam tarasa bakin magana..

    Karfin hali ta yi tana kallon Ahmad ta ce ai kunyan mara kunya Asara ne...

    Tana murguda baki tare da hararan sa ta ka san idanu..

    Ahmad ya ce bagashinan ba na fada maka yanzu de ka ga kadan Daga ciki Ko..

    Faruk cikin son kawar da zancen ya ce to muyiwa Annabi Salâti Saw..

    Gabadayan su Salâti suka yi..

     Inda a karshe suka ajiye kudin siyan baki naira dubu dari..

    Asiya ta karba ta ce Allah ya cece ku.

    Suka ce kenan da ba mu biya ba '' 'baza a bar ango yakwana dakin Amarya ba kenan..

    Asiya ta ce kwarai kuwa kadan Daga cikin aikina ne..

    Sallamar Rahama ta yi a kan zata wuce Da ƙyar Asiya ta banbare jikin Daga Rahama tana kuka wai kar ta tafi..

    Kusan tare suka fita Abokan da Asiya suka bar Rahama da Abdul samad..

    Dake jifan Rahama dawani kallo na mussaman...

    Cikin sauri sauri Asiya ke tafiya zata wuce sashin su......

    Taji muryan Faruk yana fadin dakata dan Allah cikin bacin rai...

    . Cak ta tsaya tana kallon sa harya iso gaban ta..

    Wai me kike nufi ne Asiya...

    Duk Alamomi da nake nuna miki baki fahimci komai bane..

     Bangane Alamomi ba ban san inda zancen ka ya dosa ba..

    Karya kikeyi Asiya ki dubi Idanuna kice bakisan ina son ki ba..

    Ko makaho ya san hanyar so...

    Kadaina Misali da makaho dan shi besan me duniya take ciki ba...

    Nikuwa nasan banga Alamomin komai ba..

    Kaga zanshiga daga ciki..

    Shan gaban ta ya yi ya ce amma ki tsaya mu fahimci juna Ko...

    Wani kallo take binshi da shi ta ce dan Allah kayi hakuri a gajiye nake...

    Mun hadu gobe...

    Wuce shi ta yi tare da yin gaba kai tsaye dakin su ta nufa...

    Iska Anty har ta yi barci Salma nata safa da marwa acikin dakin...

    Da mamaki take kallon ta ta ce ke lafiya me kike nema ne...

    Harara Salma tabita da shi ta ce bangane me nake nema ba....

    .

    Yi hakuri Daga Tambaya sai jibi yazama Kari..

    Wuce ta ta yi tare da fadawa bandaki dan yin wanka sossai ta tara gajiya.....

    Faruk cikin bacin rai ya ja Aminu suka wuce gida.....

    Yarima Samad kallon Rahama yake banda kuka babu abun da take..

    Cikin rarrashi ya matso kusa da ita... Ya ce haba Amaryata ki rage tsorona namiki AlKawari ba zan cutar dake ba...

     Rahama gaza magana ta yi banda kuka babu abun da take yi...

    Shiko YARIMA Samad janyo ta ya yi ta fada jikin sa yana buga bayan ta cikin rarrashi ya ce haba Mata ta keda zakiyi farin ciki gaki GA Amjad dinki.......

    Tashi mu je muyi wanka mu dauro Alwala....

    Cikin muryan ta data disashe ta ce ni nayi wanka kuma inada Alwala...

    OK ya furta tare da barin ta ya shiga bandaki...

    Wanka ya yi sossai duk wani datti jikin sa saida yawanke tass....

    Yadauro Alwala sanna ya fito...

    Iske ta ya yi zaune inda yabar ta.....

     Jan su Sallah ya yi suna idarwa yarike kanta tare da karanto adu'oi....

     Gabadaya Rahama tagama sarewa....

     Tambayoyi ya shiga yi mata a kan Addini..

    Ta bashi Amsa...

     Ledan kaji da su ice cream da sauran su..

    Yabude mata ya yi juyin duniya taki cin nama...

    Da ƙyar ya samu yadura mata Ice cream din a bakin ta......

    Ganin ta kasa hadiye ice cream din yahade bakin sa da nata cikin kwarewa yake tsotson bakin ta..

    Hannun sa zagaye cikin rigar ta yana kara Jan ta a jikin sa...

    Itako tazama kamar wata remote haka take binsa...

     Idanun sa nan da nan suka canza launi zuwa ja....

     Kokarin rabata da kayan jikin ta yake yi..

    Cikin muryan sa wacce take cike da sha'awa..

    Ya ce Rahma ki nutsu ba zan cutar dake ba..

    Hannun sa yakai daidai cikin Brezia din ta.....

     Tare da saukesu a kan cabullen ta...

    . Nishi yake yana gurnani hannun sa nakan boob din ta yana sarrafa su cikin kwarewa da salo mai birkita tunanin duk wacce akeyiwa wannan wasanni...

     Rahama gabadaya tagama yin sanyi tama mance wace duniya take ciki.. Cikin bukatuwa ta rinƙa matse kansa a kan boob din Alamun tanajin dadin suck din da yake mata...

     Yarima najin lallausan hannun ta a kan sa tana shafawa...

    Nan da nan Samad din sa ya harba ta Mike kamar wani ingarman doki cikinnnnnnnn....

    Ta ku har kullum kyauta Daga Allah

    Kun rage yawwa comment nima na rage yawan typin...

    Ta ku har kullum kyauta daga Allah

    09069080725..

    6️6️

    ........ 🏼

    Cikin Rawar jiki kamar mazari yacigaba da suck din boob din ta.

    Yana nishi hade da sambatu sai fadi ashh Rahamatullah jinake babu abun da yakai suck din boob dinki dadi cikin kasalalliyar muryar sa me cike da bukatuwa...

    Rahama zafin suck din ya sa ta fara dawowa hayyacin ta cike da tsoro da Fargaba ta ware Idanun ta tana kallon yanda yakoma kamar jariri kokarin cire kan sa take da hannayen ta..

    Ya dago kai da Idanun sa dasuka kankance Saboda wutar fitinar sha'awa ya ce Rahama pls ba na son musu '' Karki ce zaki bijire mun kin san hukunci haka Awajen Allah Ko...

     Shiru ta yi tana hawaye ta ce amma ka Daga wayyo Amjad na gaji yunwa nake ji...

     Yarima dabe fahimtar yaren ta ya ce yunwa kike ji Ko ?

    yanzu zancika ki da ruwa tam yakarashe zancen tare da hade bakin su waje daya hannun na cikin rigar ta yana mata tafiyar tsutsa har wajen hudan cibiyar ta...

     Nan m'a becire hannun ba yacigaba da yin kasa da hannun sa har zuwa wajen private pant din ta...

    Tana Jin hannun sa nan wajen tafara hawaye Shar Shar takasa hana shi..

     Samad Jin batayi yunkurin hana shi ba..

    Cikin zafin nama yashigar da hannun sa'....

     Wayyo Amjad kabari akwai zafi takarashe zancen tana ciza labban ta....

     Ina bema San tanayi ba ji yake kamar ta ce cigaba nan fa ya samu abun wasa yakara rikicewa...

     Tashi Daga kan ta ya yi saboda jikin sa yanda yagama tsumuwa yakai kololuwa so yake ya isar da sakon sa kai tsaye...

     Hakan ya sa yacire mata kayan jikin ta wanda da kokuwa yacire mata tana magiya tare da kankame jikin ta....

    Neman Mafita take tana fadin shi ke nan Anty ze illatani....

     Duk wutar fitinar dake cin sa behana shi Jin furucin ta ba...

     Kasa kasa da murya ya ce Anty ma intaji bakya sakin layi sai ta yi fushi dake yakarashe zancen tare da kwantar da ita cikin zafin nama...

     Suck din ta yake yi tun daga sama har kasa...

    Nan ma kasa saida shi tayi.

    ya rikita ta da salon wanda ya mantar da ita cikin fargaban da take ciki...

     Lura da tafita hayyacin ta ne ya sa shi fiddo Samad din sa data kumbura tana neman dauki...

     Jin yana karanto Adu'a saduwa da iyali ya sa Rahama fara yunkurin ture shi tana fadin Wayyo Anty '' '' wayyo Abba na..

    Yaya ABU..

     Yarima yana Jin ta babu halin magana dan hanya kawai yake nema...

     Yakara saita Samad dinsa ya yi nanma yaji wajen gam arufe...

     Yanda ka san me tada in ji hakan ya sa karfin sa ya danna Samad dinsa...

     Wani razannannen Kara da Rahama ta Saki ya yi ya sa Anty Farkawa a firgice ba ta ji ihun Rahama ba..

    Hakanan ta ji Faduwar gaba sai innaliahi take maimaitawa acikin zuciyar ta..

     

    Salma kam batai barci ba Maganin da Malam Isa yabata ta fiddo tana tunanin gobe zata fara Aiwatar da shirin ta...

     ***

    Fulani takasa zaune takasa tsaye tana tsoron kada Samad ace ya kusanci yarinyar nan wata zuciyar ta ce kibarshi cika baki ne ba abun da ze iya...

    Abban Marwan sanye da kayan Barci a jikin sa ya ce haba Fulani kidaina da damuwa da lamarin Samad mana....

     Cikin fushi ta ce bangane indaina damuwa ba '' Kana son ya samar da haihuwa ne kaima ka san shirin mune ze rushe...

    Abban Marwan ya ce nasani mana ina son ki kyaleshi koya kusance ta bekomai awajena ɗana na dan wana ne..

    Badai Mulki kike so ba..

    Ki ajiye babin Samad agefe ai ƙaramin kwaro ne ta kasa zaki yake shi...

     Ajiyar zuciya tasauke ta ce ni dai gobe tun da safe zanje sashin nasa dan in tabbatar dai be aikata ba...

     

    To na ji yanzu mu je mu kwanta kinji Fulani ta Murmushi ta yi ta ce to shiga ba...

    Yana gaba tana binsa abaya tare da hararan sa..

    Maman Maryam da Maryam da Abban Maryam Ko wanne su cike da tsoro yake kar azo daukan Al'ada masarauta a gane yarinya tazo da budurcin nanma wani babban Matsayi ne zata kara samu wajen miji da Mai Martaba...

    Yarima yana shiga cikin korama sai sukuwa yake ba gaggautawa yagigice sai Sambatu yake wayyo jikar Suwaiba '' ɗiyar Aishatu da dadi kike wayyo yayar Salma kinfi Zuma..

    Wayyo Abba na gani agajimare' '' kasa Mai Martaba ya taroni....

    Sai Sambatu yake yana ciza labbansa da karfi...

    Ita Ko Rahama ta yi kuka har muryan ta ya disashe '' kuka take sautin kukan ta baya fita...

    SAI fadi take wayyo zan mutu Anty ki taimekeni ze kasheni wayyo Abdul Samad dan Allah ka kyaleni nabani ni Rahamatullah kuka take amma sautin muryan ta..

    Baya fita....

    Shiko saida ya Share awa kusa daya a kan ta...

    Sannan ya samu nutsuwa..

    Lub yakwanta kanta ya nishi sama sama kamar wanda ya fito filin Daga...

     Ita Ko Rahama tana Jin ya barta takosa ya sauka a kan ta dan ji take kamar an watsa mata ruwan barkono agaban ta wani radadi da zuki haka takeji..

     Sai Fadi take dan Allah ka tashi akaina zan mutu kataimekeni....

    Firgit yadawo hayyacin sa Jin Amon muryan ta....

     Daga ta ya yi yana kokarin kunna hasken dakin ya yi daidai da numfashin ta na shirin daukewa ganin haka ya sa cikin Azama yadebo ruwa sanyi ya watsa mata a jikin ta cikin tsoro da Fargaba...

     Ganin tana ajiyar zuciya ya sashi shima ya yi ajiyar zuciyar..

     Hasken dakin yake shirin kunnawa tanason ta hana shi dan kar yagan ta tsirara amma takasa dan bakin ta ya mutu....

     Yana kunna fitina dakin ya gwauraye da haske....

     Cikin razana yake kallon shimfidar da ta lalace da jini subuhannalah yafada cikin gigita yahau gadon....

    Ya ce cikin kidima ya ce Rahama na cutar dake Ko banbiki a hankali ba..

    Jibi abun da namiki..

    Wayyo kiyi hakuri dan Allah wallahi ke din ce naga hanya tanason tamun wuyar Samu shi ya sa nasa karfi marairaice Fuska yashiga yi ya ce wayyo hubby na...

     Ki yafemun..

    Be ba ta lokaci ba ya fara kiciniyar Daga ta...

    Hannun ta yi masa A'a da ya taimaka mata ta tashi...

    Da taimakon sa tamike nan ma giggita cen kara ta saki data sauke kafafun ta akasa....

     Tafiya take kamar wacce akayiwa kaciya...

     Har suka isa bandakin....

     Tsaye yake galala yana kallon tafiyar ta cike da tausayi....

     Ganin zata kunna famfo ruwan zafi '' ya yi sauri ya je ya kunna mata tare da zuba mata ruwan ya surkata mata da na sanyi....

    Cikin muryan ta da ba ta fita sossai ta ce pls dan Allah kafita ba na son taimakon ka tafada tana cije labban ta...

     

     Ah Ah ina zanje nikuwa ai wallahi ina nan ni zan miki wanka karshe zance m'a kenan...

     Ganin takasa tabuka komai ya sashi komawa dakin nasu yadauko wayar sa...

     Data ya kunna yana ganin sakonni na shigowa ta whsap be bude ba kai tsaye Google yashiga...

     ya yi search a kan Virginie da Aka bude ya ake musu...

     Nan da nan Google ta zubo masa bayanai yashiga karantawa anutse yana kai karshe yakashe data tareda mayar da wayar cikin caji..

     Yadawo bandakin ya sameta Still tana nan inda yabarta banda hawaye babu abun da take yi...

     Bebi takanta ba ruwan zafin yakara hadawa cikin baho sossai ruwan ya yi dumi amma ba sossai...

    Beyi wata wata ba sai jiya ta yi ya sunkume ta...

     Ya direta cikin ruwan nan...

    Wayyo Allah na Anty tana kokarin tashi ya rike ta gam takasa koda motsi ne zafi takeji yana karuwa ka sancewa ruwan da dan zafi..

     Cikin kuka take Kai mugu ne ajin karshe tana turo baki kamar zata buge shi..

     Shiko cikin tausayin ta saida ya ɗara ya ce na ji ni mugu ne ba za ki fita a ruwan ba...

     Hararan sa take yi tana Fadin Daga yau bankara kwana daki daya da kai tun da kai mugu ne....

     

    Nan fa kuma baki isa ba ingayama ki Ko Mai Martaba be isa ya samun wannan dokar ba...

     Jin radadin zafin yana ragawa ya sa ta lumshe Idanun ta dan ba ƙaramin dadin ruwan ta ji ba a karshe...

     Da taimakon sa ta yi wankan tsarki ta yi Alwala sanna yarakota daki.

    Tare da yaye Zanin gadon daya baci ya yi saurin dauko wani ya shimfida...

     Kwantar da ita ya yi babu ba ta lokaci yadauko magani paracetamol yabata da Ampiclox Da ƙyar ta amsa saida ya zare mata idanu tasha....

     Idanun ta alumshe ta rinƙa karanto adu'ar barci nan da nan barcin wahala ya yi awon gaba da ita...

     Babu ba ta lokaci ya je ya yi wanka yadauro Alwala tare da yanajin kansa cikin nishadi Sai Fadi yake wai damar haka aure ke da dadi...

    Sai yau na yarda da maganar su Faruk da suka ce daya muke Ada...

    To yanzu da banbanci na samu kyauta Daga masoyiya ta...

     Dakin yadawo yana kallon ta yanda take barci...

    Murmushi yake ya ce yarinya dole kiyi barci yau ba a tsaya karatu bane..

    Yana Murmushi Zanin gadon daya baci ne ya dauke yakai gèfe daya tare da Hayewa kan gadon ya kwanta...

     So yake matseta a jikin sa ya san ta farka akwai daru shi ya sa yakyaleta ya yi kwanciyar sa....

    Yana sake sake barci barawo ya yi awon gaba dashi...............

     Asuba tagari

    Tun da Asuba ya tashi ya yi Alwala kallon ta yake yanda take barci tabe baki ya yi ya ce yau wacce take tashina da karatun ta abarcina ita ce kwance tama manta kanta..

     Jin kamar Tsayuwar mutum a kan ta..

     ya sa ta bude Idanun ta ahankali ta sauke shi a kan sa..

     Zare idanu ta yi ta kalli agogon dakin ganin lokacin sallah nason wucewa...

     Subuhannalah tafurta tana kokarin tashi '' sauke kafafun Daga kan gadon da niyar tashi tsaye ta ji wani zugi da zafi yana ratsata cen kasar ta....

     Innaliahi ta furta.

     Lafiya meke faruwa ne ?

    Wani kallo tabishi da shi tafara raba bango tana tafiya har ta isa bandakin..

    Da ƙyar ta yi Alwala koda ta fito ya shimfida mata ɗadduma yau dai Rahama a zaune ta yi Sallah...

     Tana idarwa ta ji kan ta yana mugun mata azababben ciwo...

     Ga ka san ta shima babu ba ta lokaci ta Haye gado dan komawa barci....

     Shiko Samad babu ba ta lokaci yawuce massalaci....

     Anty bayan ta idar da Sallah tadauko wayar ta ta turawa sheik hotunan biki ta whsap..

     

     Shiko Sheik yana gaban wayar sa hakan ya sa ya bude yaga zafafan hotunan yayan sa..

     MashaAllah ya furta.

    Ganin anty tana online.....

    Yasashi fadin Amarya barkda Asuba.

    Kinyi wuyar gani kinbarni da kewa da mararin ki Sahibata...

     Tana ganin sakon sa yashigo Murmushi ta yi tare da masa reply....

     Uhmm love dîna kayi hakuri jiya fa na tara gajiya dawuri na kwanta.

    Gaskiya Alhmdulilah yar mu Rahama Allah yabata miji nagari da dangin sa mutanen Arziki....

     Sheik ba ƙaramin dadi yaji ba ya ce MashaAllah.....

     Bashi labarin millions 50 da Samad ya daura a kan lefe ta yi ta ce masa Rahama ta ce bazata rike ba abasu su iyayen ta...

     Sheik dake Jan carbi ahannun sa.

    Ya ce Ah ah da dai tarike ni me zanyi da kudin yata nasan ba laifi bane amma bana bukata...

     Anty ta ce Ah Ah kar ka ce haka kaidai ka Amsa kudin nan.. Ga mahaifiyar ta saiku raba Ko..

     Sheik ya ce ba ta da uwar da tafiki kece kikaci kashin ta da fitsarin ta.....

     Anty ta ce ni dai ban ce kafadi abun da yawuce ba.. Inaga zuwa jibi zamu koma kasar mu...

     Sheik ya ce yau ne zamuyi taron walimar diyar shugaban kasa..

    Koma zamu juya mu uku da sabon abokin da mukai....

     Anty ta ce kaime jama'a Ko uhmm wani kuma kasake samu to Allah yakaimu lafiya..

     Da ameen ya amsa yana Murmushi a karshe ya ce anty ta turo masa kudin nan ta Acct din sa..

     Ta ce InshAllah zanba Asiya Ko Abokin Samad ya tura maka..

    .

    Sheik ya ce babu matsala ya baby na suna motsi kuwa..

     Anty Murmushi ta yi ta ce uhmm inazan sani saide inkana kusa..

     Ni dai zankoma inkwanta takarashe zancen tare da kashe data.....

    Shiko Sheik sossai yakejin nishadi dan hiran da ya yi da ita...

    Sakon Al'amin ne yashigo wayar sa yana kokarin kashe data...

     Voice note ya yi masa cikin kuka da magiya ya ce Sheik wai yaushe Salma zata dawo ne...

    Nifa ina son mata ta wlh duk abun da nayi mata kuyafemun sharrin shedan ne...

     Sheik ya ce kwantar da hankalin ka inaga bazasu wuce jibi ba haka uwar su ta ce....

     Ba ƙaramin dadi yaji ba...

    Sheik ya tura masa da nombar anty ta whsap ya nemeta zata hada shi da Salma....

     Godiya ya yi masa daga haka suka yi. SALLAMA

    Baba salihu dake gefen sa yana lazimi ya ce ku yi maza ku shirya kuje wajen taron nan..

    Sheik ya ce kaide ba daman kaje Ko...

    Kwarai kuwa ba zan je ba...

    Ina zuwa wajen za a ganeni za su fara Barka da zuwa shugaban Adalai.

    Kuma labari sai ya riski Mai Martaba..

    Aminin Sheik ya ce kwarai kuwa haka ne shugaban Adalai ai tun da tare zamu kano.

    Babu matsala to ya zakai da gidan ka na gabon da masana'antar da kake ginawa...

    Baba salihu ya ce Ah gidan na nan yana nan inda yake nan zan zauna da iyalina.

    Kana nufin bakason zama kwatano ne..

    Kwarai kuwa indai naje kasar sai ziyara InshAllah..

     Sheik ya ce baza ai haka ba zamu samu mafita gida tun da nakasa ne

     Ko. Yawon shakatawa kunzo kaida iyalin ka.

    Baba Salihu Murmushi ya yi yana tuna mamy...

    ***********************

    Farruk kwance a dakin sa babu abun da yake tunani sai Asiya tun da suka zo bai bude data ba....

    Hakan ya sa ya bude...

    Sakonnin suna ta shigowa...

     Rike da baki yaga message sun 500...

    Uhmm saide induba wasu anjima zan duba sauran....

    Ganin sakon Samira yashigo ya sa shi cikin hanzari duba...

    Yana shiga yaga sakon ta a kan tagansu airport...

     Murmushi ya yi ya ce yi hakuri ogan namu ne yaki ba mu damar ahadu dake...

    Yana tura mata ganin tana online ya sa shi yi mata video call ta Daga babu Jan aji...

    Kallon ta yake tana kwance bisa gadon su...

    Ta ce ka ganmu salihan bayi wanda abokin ka ke gudu a daki Ko..

    Murmushi ya yi ya ce naganki gsk ke kyakkyawa ce sai dai shi fa baya kula yan mata kuma ya yi sabon aure jiya mukasha biki....

     Samira zare idanu ta yi ta tashi zaune ɗafe da kirji kenan da gaske yana da Aure.

    Kuka ta soma.

    Faruk ya ce meye abun kuka dan yana da aure.

    Dama koda kika ganmu da auren sa badai yi taron biki bane sai jiya...

    Za ta yi magana ya ce stop...

    Karki ce komai a kan abokina...

    Samira ta ce yazaka katseni babu komai tun da abun banbancin ne....

     Ta katse wayar.

    Shiko Faruk make kafada ya yi Alamun Ko a jikin sa....

    **************************

    Da sheshekar kuka Rahama ta tashi..

    Firgit ya farka yana kokarin tashin ta...

    Yaji ana knocking.

    Muryan fulani yaji ita da hadimai da tawagar ta....

    Da bayi sunzo gane ma Idanun su ya Amarya takwana shin tacika ko atiti ta watsar..

    Duk da Dariyan mugun ta Fulani take yi tasan boka ya ce be iya kusantar ta...

    Jallabiyar ya sa ya je ya bude kofar...

    Kallon kallo sukewa juna shida Fulani Jin takun tafiyar Maman Maryam ya sashi maida kallon sa a kan ta Ida su Anty da su Salma da Asiya.

    Kauda kan sa ya yi Daga kallon su.

    Ya maida kallon a kan Fulani ya ce to uwata har kin iso wannan sammakon haka aisai ku................

    Ta ku har kullum kyauta Daga AllahƘANWATA

    09069080725

    6️7️

    Wannan sammakon haka madallah kin iso Ko.

    nuna mata hanya ya yi Alamun ta shiga Daga ciki.....

    Ganin anty ya sa duk yaji kunyar yin magana...

    Fulani na shiga da tawagar ta tana ta cika tana basewa..

    Shiko Samad daki yakoma dan ya taimaka wa Rahama wajen shiryawa....

    Fulani kallon sama da kasa take wa su Anty tana yamutsa fuska...

    Anty ta ce ina kwana tagaishe ta cike da ladabi..

    Lafiya lau '' ta ba ta amsa atakaice...

     Asiya kama hannun Anty ta yi ta ce lah mu je kiga dakin yar ki...

     Da to Anty ta amsa ta.

    Tashi ta yi zata bi bayan Asiya..

    Taji muryan Fulani na fadin kudai yayan talakawa kun ba ni da kyauyanci wallahi daki m'a sai kun leka kun gani abun da ba a Saba gani ba...

     Maman Maryam dake kokarin shigowa ita da Maryam suka Amshi zancen hannun Fulani tare da fadin aidole su leka mana dan asamu a barbada masa kulli daze kara basu wasu milyoyin...

    Cak Anty ta tsaya tare da waigowa tana Girgiza kai maganganun su ba ƙaramin ba ta mata rai ya yi ba...

     Ita Ko Asiya cikin bacin rai ta juyo tana kallon su Fulani da Maman Maryam '' cikin tabe baki ta ce in fitsari banza ne kaza ma ta yi mugani..

    Ai Asiri iyawa ne wani Ko ya yi baya karban sa zeyi ba...

     Mu kam tabi jikin mu tun da duk harin da za a kawo mana ba zai taba kama mu ba...

     Ta ku daya zuwa biyu ta iso kusa da su tana Girgiza kugu ta ce ai abun ba Daga arziki bane azuciya yake bana fatan ace matsiyacin zuciya gare mu irin taku...

     Zancen talauci daman duk wanda yazo duniya shi kadai yake zuwa..

    Kuma Allah ya budawa Rahamatullah hanyar Arziki dan tasamu abun da Ko dan gida bê taba samu ba...

     Ni nan dakuke gani Nice daidai daku...

     Kawa ce awajen Rahama kuma Aminiya...

     Kekuma Maryam Abdul Samad ya ce ba ki da Abun da ze burgeshi dube ki fa kamar karan sakace..

    Jiki kamar ita ce babu shap sai dogon wuya kamar marikan lema..

    Dan Allah kije ki kalli Matar Samad ke kanki sai kinyi sha'awan ta bare kuma ace namiji cikakke irin mijin ta...

    Zata kara magana..

    Anty ta yi maza tarufe mata baki tare da Jan ta suka Shiga Daga ciki dakin Rahama...

     Dukan su Mutuwar tsaye suka yi sun kasa magana dan Asiya yau tagama ci musu mutunci...

     Salma dake tsaye wajen ta ce ku yi hakuri dan Allah abun da Asiya ta yi muku ba ta kyauta ba..

    Fulani ta bankawa Salma harara ta ce duk ba taron matsiyatan bane...

    Yayi daidai da fitowar Samad Daga daki shida Rahama yana makale da ita Da ƙyar take takawa..

    Ganin su Fulani ya sa tafara kokarin matse kafafun ta dan kada su gane...

     Fulani duk Idanun su ya sauka a kan kafafun Rahama Shiko sai Jan ta yake yana fadin haba Amarya inata baki hakuri tun jiya nace miki zafin sau daya ne...

     Na gaba ba za ki sake Jin zafi ba.....

     Sake da baki Suke kallon sa...

    Ganin Rahama zata ba ta masa lokaci ya sa ya dauko ta tare da ajiye ta kan kujerar 3str...

     Fulani dake kallon ikon Allah ita da Maman Maryam tabe baki ta yi ta ce wai kai Samad ashe bakada kunya agaban mu

    Zaka ringa sakin zancen haka..

    . Sosa keyar sa ya yi ya ce am sorry na mance kuna nan wajen...

    Ita Ko Rahama kasa hada idanu ta yi dasu kanta na duke akasa dan kunya yacika ta...

     Maman Maryam ta ce Amarya ya kwanan bakun ta...

    Lafiya lau ta amsa mata ciki ciki dan kunya ya lullube ta..

     Ita Ko Maryam cikin bacin rai take kallon Samad ta ce amma dai yaya kaban Mamaki..

    Dago kai ya yi yana kallon ta.

    Ya ce kamarrya kenan mairo...

     Uhmm wai agabana kake sakin zancen Ko..

    Bayan ka san.......

     Stop ya furta da karfi ya ce ke fice min Daga daki yana nuna mata hanyar fita...

     Tsawa yakara yi mata hakan ya sa Maryam cikin tsoro zata fita...

    Maman Maryam ta ce Amma Samad yau ka nuna mun bakada kunya agabana kake koran Maryam...

     Yarima dawo da kallon sa ya yi a kan maman maryam ya ce haba mommy kune kuke bari kannen mu suna raina mu..

    Ni Maryam ba kora ba inyakama in Zane ta sai inyi..

    Ƙanwata ce fa kina nuna mun ban isa da ita ba..

    Nifa daya na dauke su ita da khadija..

    Yakarashe zancen yana nunawa Maryam hanyar fita..

    Cikin hanzari tabar dakin...

    Maman maryam kasa magana ta yi dan duk maganar da zatayi Samad yana da Amsar shi...

     Fulani ta yi karfin halin Fadi ina Zanin gadon da kuka kwana akai jiya...

    Samad cikin hade fuska ya ce me za ai dashi...

    Fulani ta ce uban ka Salihu za ai da shi mara kunya...

    Wani kasaitaccen Murmushi ya yi yana shafa sajen Fuskar shi..

    Yadawo da kallon sa kan Fulani ya ce uhmm ubana Salihu yau kika tuna.

    Kedai kisha kurumin ki indai shi kike son gani..

    Ya kusa zuwa kwanan nan InshAllah basai kinfada mun ba.

    kin san shi mai tsoron Allah ne..

    Shi ya sa yaki Amince wa da mugun nufin ki..

     Uhmm Fulani maganar Zanin gado da kanki zaki shiga ki dauko....

    Dan babu baiwar da za ta yi wannan hidimar...

     Fulani za ta yi magana maman Maryam ta katse ta ce yi hakuri karki ce komai barni da shi zanmai magna..

    Kallon Samad ta yi cikin hade rai ta ce Abdul Samad..

     Naam yabata Amsa atakaice...

     Ina son kashiga kafiddo Zanin gadon nan Saboda Al'ada ce Ko ubanka saida ya yi dan haka dauko bafa wasa nake ba ta tamke fuska tamau..

     Jin furucin Maman Maryam ba ƙaramin tsotsa masa rai ba ya yi ya zatayi misali da uban sa....

    Make kafada ya yi kaman ƙaramin yaro...

    Ya ce saide asa iya firdausi ta dauko...

     Kallon sa yadawo kan iya firdausi ya ce mata ta shiga tadauko yana nan kusa da gadon sa...

    Cikin hanzari iya firdausi tashiga dakin dan cika umarni...

    Ita Ko maman Maryam Ranta ya yi mugun baci yau dai ya yi mata cin fuska agaban mutane....

    Ta ce bakomai zansanar wa mamy ni bakowa bane wajen ka..

    Shiru ya yi be ba ta amsa ba yana Girgiza kai..

    Salma dake. Gefe zaune kallon ikon Allah suke ita da Rahama duk da dai Rahama kanta aduke yake'' sauraren su take yi tana jinjina Al'amarin nasu....

     Dawowar iya firdausi falon dauke da Zanin gadon tana guda sossai...

     Hakan ya ja hankalin Anty da Asiya da suke cen suna duba dakin Rahama..

    Cikin hanzari suka fito dan ganin abun da ake yi..

    Hannun iya firdausi suke kallo suma dauke da Zanin gadon daya baci da jini sai guda take tana kirari....

    MashaAllah MashaAllah..

    Yarima kayi babban kai..

    Kaine na uku atarihi wanda ya samu cikakkan mata kamila cewar iya firdausi..

    Fulani hannu ta yi mata ta ce ke jaka ce ya zaki ce shi ne na uku kaji zancen banza..

    Iya firdausi cikin dukar da kanta kasa ta ce Afuwan ya shugaba ta subutan baki ne.....

    Babu ba ta lokaci iya firdausi ta mikawa Jakadiya wannan Zanin irako ta amsa cikin Jin dadi tare da fita cikin tsaurin ta dan zuwa kai sakon fadar Sarki...

    Hankalin Fulani da su Maman maryam da Salma ba ƙaramin tashi yayi.

    Salma kasa zama dakin ta yi cikin yanayin damuwa daya nuna a fuskar ta...

    Ta kalli anty ta ce zanje masaukin mu yau da ciwon ciki na tashi na mance bansha magani ba..

    Sakai ta yi ta fice Daga dakin...

     Samad kallon Salma yake yi yana son ya karanci damuwa a tattare da ita..

    Ganin akwai mutane ne yaso ya tsaida ta yaji itakuma meye ta kewa bakin ciki...

     Maman Maryam cikin kwabe baki ta ce Fulani bara mukoma Ko tun da munga lallai yarinya tazo da yanci Allah ya sa ba juya ba ce....

     Daga Samad har anty da Asiya saida suka Dago kai suna kallon ta...

    Ran Anty yabaci dan duk mutunci ka inhar ka zagi Rahama agaban ta alhalin batai maka komi ba to yanzu za a ganku afili da ita...

     Anty cikin bacin rai ta ce uhmm ai InshAllah ba juya ba ce yata ba...

     Wannan Jinin da danku yafitar mata shike nuna lallai mai haihuwa ce dan ta karbi duk sakonnin da ake so mace ta amsa...

    Karku damu inma ba ta haihuwar abun Allah dayawa yake sai ya ba ta tawani fanni...

     Yanzu ma taci gari.

    mata agidan Dan Sarki Salihu Turaki gaskiya ba ƙaramin sa'a bane sai wanda yakeda rabo..

    Shima yarima Samun Rahama ba ƙaramin arziki bane agareshi ba...

    Kallon Samad ta yi ta ce surukina Ko nayi karya ne...

    Girgiza kai ya yi cike da ladabi ya ce mama bakiyi karya ba zancen ki hakkun...

     Fulani takai wuya wajen bacin rai cikin fushi ta ce na tafi saide anzo da Amarya....

    Maman Maryam itama bin bayan Fulanin za ta yi ta ji muryan Samad yana fadin..

    Haba mommy ina zaki je ne baku gama sauraren jawabin maman Rahama ba...

    Kasa tsayuwa ta yi hakan ya sa cikin azama tabar dakin....

    Anty tana ganin sun fita ta ce Dan Allah Samad ka ba mu waje..

    Tashi ya yi yashige dakin nasa...

    Yayi daidai da dawowar Salma cikin hanzarin..

    Ita Ko Anty da taimakon Asiya suka shigar Rahama dakin ta...

    Salma na biye dasu abaya

    Ruwan dumi suka hada mata tare da zaunar da ita ciki..

    Tun tana ihu har ta yi shiru tana Jin dadin ruwan..

    Anty ganin Salma nason ganin kwaf..

    Yasa ta waigo tana kallon ta cikin bacin rai..

    Ta ce munafuka kifita kijira mu a falo...

    Saka ka da sake da baki Salma ke kallon Anty ta ce bangane munafuka ba..

    Anty ta ce eh inba munafunci ba meye ya tsayar dake cikin su bayan ni da Asiya munshigo dakin Rahama..

    Daman ance makashin ka yana tare da kai..

    Ke tsaya kiji Rahama raino na ce...

    Duk da kinkai budurci gidan mijin ki Nice sila badan niba dakinje a bazawara gidan mijin ki...

    Za ta yi magana anty ta Daga hannun zata.....

    Ta ku. Har kullum kyauta Daga AllahƘanwata

    NB.

    Nomba biyu gareni inbaki sameni a kan daya ba.

    To ki jaraba dayan InshAllah zaki sameni..

    Duka biyun suna aiki ba a fatan samun matsala..

    09069080725.

    +22953726162 whsap.

    6️8️

    Zata wanke ta da mari kaucewa ta yi tana zazzare idanu tare da yin baya...

    Anty cikin fada ta ce nace kibar dakin nan Ko.

    Kinzo kiga yanda jikin Rahama yake ne kisamu na fadi Ko..

    To ta warke dan haka matsa kibamu waje shasha wacce batasan ciwon kanta ba bare na yar uwar ta....

    Salma ba ƙaramin Jin zafin kalaman Anty ta yi ba... Hakan ya sa tafita zuwa falon cikin bacin rai..

    Ganin fitan ta ya sa Anty da Asiya taimaka Rahama wajen yi mata duk abun da yadace....

    Dawo da ita cikin dakin suka yi hatta mai Asiya ce ta shafa mata...

    Rahama turo baki gaba ta yi ta ce Anty kalli Asiya fa wai ita ce me shafa mun mai..

    Anty cikin tabe baki ta ce inaruwana gani ta yi batason ki wahala ne....

     Asiya dake kokarin dauko kaya a wadrobe ta ce uhmm ina laifina dan nagyara Samad Amarya yanda anjima ze kara yin wani.....

     Anty shiru ta yi tana wani aikin batason sa baki cikin hiran su dan Asiya ba ta Jin kunyar ta.

    Tun da agida...

    Sauraren su take tana cigaba da aikin nata tana Girgiza kai..

    Rahama ta hada rai kamar ance ga ranar Mutuwar ki ta ce au Asiya ashe bakya sona Ko kike mun fatan mugun abu...

    Anty ɗAnne dariyar ta ta yi taci gaba da aikin ta.

    Ita Ko Asiya ta ce haba me abun ba ta rai...

    Daga na fadi gaskiya.

    Sallamar Yarima ne yakatse musu hiran nasu..

    Kasa da kanta Rahama dan ba ta iya hada idanu dashi..

    Karasowa ciki ya yi yagaishe da Anty cike da ladabi ya ce daman nazo daukan Rahama ne zamuyi brek.

    Kallon Asiya ya yi ya ce dafatan kun karya Ko..

    Inbaku karya ba akawo muku anan ne..

    Asiya ta ce A'a abarshi cen din mu ma fitan zamuyi yanzu...

    OK Asiya ki rako ta sashina yafada tare da barin dakin...

    Ganin yafita Anty ta kalli Asiya ta ce yawwa Inkin rakata dan Allah ki fadamai yakamata asamu Nurse ta duba Rahama gaskiya kamar da rauni a jikin ta tafada cike da kulawa..

    Asiya ta ce nima daman inada niyar masa magana tun da kin fada zan masa magana da hujja.

    Da ƙyar Rahama ta yarda zata je sashin Samad badan Anty tabude mata wuta ba.

    Da babu inda zataje....

    Cikin hanzari Aisiya ta yi mata simple makeup..

    Habaya tasa mai adon Stone maroon color ta yi mata parking din gashin kanta dayasha kitso ba ƙaramin kyau Rahama ta yi ba...

    Ahankali take tafiya Aisiya na rike da hannun ta har suka isa babban sashin Samad...

    Iske shi suka yi zaune sai kallon agogon tsintsiyar hannun sa yake yi...

     Kamshim turaren ta ne ya sanar masa da zuwan su...

    Da kanshi ya rike hannun Rahama tare da zaunar da ita kan dînner table din...

    Asiya cikin serios ta ce yawwa Samad boss yakamata akira Nurse ta duba Rahama dan ba ƙaramin illa kayi mata ba....

    Yarima kam buhu ya furta afili yana Murmushi maimakon taga damuwa a fuskar sa...

    Cikin cool voice dinsa ya yi kasaitaccen Murmushi ya ce tun da kin ce mun boss kinga basai Nurse ta duba ta..

    Kawai kubari ni zan kara duba ta.....

    Zazzare idanu Rahama ta yi tare da kokarin mikewa zata tashi... Riko hannun ya yi ya ce haba madam mena tsorata ina zakije ne..

    Kasa da kanta ta yi cikin karfin hali ta ce ni dai ba zan tsaya ba kafana kafar Asiya...

    Dariya Asiya keyi sossai harda rike ciki ta ce haba Rahama kice bakiji da sauki ba'' Wlh tun da naga kina gudun abu to ba ƙaramin wahalaa kika sha ba....

    Samad dake kallon Asiya ya ce nibanga inda dadi yazama wuya ba sai a kan kawar ki...

    Ni dai yanzu zancen Nurse babu shi...

    Yafada cikin serios.

    Asiya ta ce haba Saboda me kabari dan Allah aduba ta...

    Yarima cikin da hada rai ya ce gaskiya babu wacce zata dubamun Mata ta.

    Ku yi hakuri ni agayamun yanda akeyi aina karanci likitanci aikin ne kawai nakiyi kibar shi zanyi da kaina inma takama...

    Asiya ta ce toni zan tafi inda wani Abu ka sanar mana Daga haka tasakai tawuce ita da Salma dake falon Rahama zaune wai ita a la dole an ba ta mata rai....

    Ita Ko jakadiya tana tafiya da Zanin gadon Fadar Sarki takai '' 'Mama karama tana zaune kusa da Sarki tana ganin Zanin gadon nan ta ce A'a kar abude shi Daga gani ma ansa da jini acikin ta..

    Wai kun manta shugaban Adalai ya hana wannan Al'adar....

    Mai Martaba ya ce aini na dawo da wannan Al'adar basai nagani ba..

    Nima yafada yana kallon Jakadiya da kanta ke aduke ya ce kije ki shelan ta ni Sarki Turaki Muhammad na baiwa Rahama matar Yarima kyauta rakuma dari.

    Gabadaya Jama'ar dake Fadan harda Abban Marwan da Baban Maryam Ko wannen su ya fara fadin gimbiya Rahama ta gode..

    Waziri ya ce Ranka ya dade kamata ya yi ayi liyafa dan wannan abun farin cikin...

    Mama karama ta ce Ah Ah Waziri basai an yi ba....

    Ni dai nakara Rahama kyautar shanaye 50 akai...

    Gabadaya wajen yarikice da hayaniya..

    Abban Marwan yarasa inda zai sa kansa wani dan bakin ciki...

    Shiko baban Maryam ya ce gaskiya yarinyar nan tazo A sa'a Allah ya nuna mana na yan baya..

    Kowa wajen da AMEEEN suka amsa masa..

    Gabadaya wannan labarin yakarade dukan masarautar '' Wuni akayi firan Kyautar da Matar Samad ta samu..

    Anty suna dakin su labari yazo musu zoka murna gun Anty da Asiya har rawa suka taka...

     Salma dake gefen su zaune dariyar dole ta yi ta ce uhmm. Gaskiya anty na ta yi babban kai wannan dukiyar data tara bana tunanin Abban ta ya tara su...

    Anty ta ce bangane bakya tunanin Abban ta yatarasu ba uhmm Salma kenan..

    Wai bakisan waye sheik Abdurrazak kabeer hizqeel makarfi ba Ko..

    Yarinya je ki tambayo Asalin mahaifin ki...

    Koda yake sanin ba zai miki Amfani ba..

    Sheik be gaji dukiya ba Amma ya tarasu..

    Mijina yana da dukiyar da jikokin sa da tattaba kunnen sa.

     bazasuyi talauci ba.

    Ba zan gayamiki meye sheik ya taka ba Saboda shi mutum ne da beson nuna kansa beson nuna Arzikin sa...

    Sheik yana da gidajen da suka kai talatin anan kano kuma kerarrun gidaje...

    Daga Salma har Asiya saida suka zazzare idanu cikin tsananin mamaki..

    Asiya ta ce kuma shi ne yabarku awannan gidan da kuke ciki duk da gida ne mekyau da tsari duk wanda yaga gidan ya sa dai mai Rufin Asiri.

    Yanda yake Attajirin nan kamata ya yi ya canza muku gida..

    Murmushi anty ta yi ta ce uhmm Asiya sheik yana da gaskiya yanzu mutum ake kiwo ba dabba ba..

    Ya nuna mana cewar beson mu shagalta da rudin duniya...

    Da kwata kwata beda niyar canza mana gida sai kwanan nan.

    Zekaimu babban gidan sa dake JRA nasarawa kano anan ne zamu koma da yardan Allah...

    Asiya cikin Jin dadi ta ce amma fa na ji dadi wallahi.

    Allah yakara rufa Asiri anty ta ce AMEEEN ya Allah..

    Salma cikin Jin dadi ta ji daula ta ce anty kice zamu canza gida wayyo zan Faso gari...

    Anty cikin sakin fuska ta ce ai ya ce gidan ki zaki koma ai indai kika ganki gidan nan ziyara ce Ko kuma wanka jegon fari...

    Sossai Salma ta hada rai ta ce nifa Anty ingayamiki ba na son Al'amin din nan..

    Bakya son sa amma kike dauke da cikin sa..

    Salma cikin tsananin tsoro ta ce ciki kuma a jikina. Anty ta ce kwarai kuwa sakarya bakisan da shi ba Ko..

    To na sanar miki dan haka Allah ya inganta musha suna....

    Sossai Salma ta shiga rudu da tashin hankali nan da nan gudawa yakamata shigar ta bandaki yakai bakwai tanayi tana komawa...

    Asiya ta ce Salma wai lafiya kuwa tun dazu kike shiga bandaki cikin tsananin damuwa da fuskar ta ta yi rama ta ce cikina ke ciwo ne gudawa nake yi...

    Asiya ta ce subuhannalah kibari mu kaiki Asibiti mana...

    Anty dake jinsu ta ce aibasai munje Asibiti ba akwai maganguna ajaka sai abata..

    Asiya ta ce Ah Ah anty bazata sha ba. Kin san masu ciki maganin su daban yake karki ba ta asamu matsala...

    Anty ta ce haka ne kuma kira Faruk yakai ku Asibiti......

    ***********************

    Mamy fal da farin ciki Matar Samad ta cire su kunyar mahassada..

    Maman Maryam cikin bacin rai ta ce wai Mamy ni Abdul Samad ze wulakanta agaban jama'a..

    Subuhannalah cewar Mamy cikin tsananin mamaki take kallon Maman Maryam..

    Abdul Samad dan dakin ki shi ne ya wulakantaki anty na kema kin san Sam wlh ba zaiyuba ba..

    Cikin bacin rai Mamy ta yi ihun kiran Ahmad sai gashi yazo cikin hanzarin sa..

    Umarni ta ba shi ya je yakira Samad kuma yazo shi kadai...

    Maman maryam cikin zuciyar ta sai fadi take sannu ahankali saina raba kan Ahlin ki baki sanni bane....

    Ba a ɗau lokaci sossai ba sai ga Ahmad yadawo.

    Mamy da Maman Maryam kallon sa suke ya'akai yadawo shi kadai...

    Mamy cikin karfin hali ta ce ina..... ba ta karasa fadi ba sai gashi ya iso tafiya yake kamar zaki adawa cike da kasaita Murmushi kwance a fuskar sa duk da Ahmad yagayamai dalilin kiran nasa hakan be Daga masa hankali ba...

    Durkusawa ya yi har kasa yana gaishe da Mamy da Maman maryam '' hassana ma dake gèfen su Mamy zaune hararan ta ya yi kamar an tirsasa shi haka ya ce mata inakwana..

    Ta amsa fuska asake tana Murmushi...

    Duk abun da yake Mamy na kallon sa...

    Yawwa Mamy daman ina shirin zuwa nan wajen ki 'saina Ahmad yazo wai kina nemana yafada cikin son Jin abun da zata fada...

    Sai gani ya yi ta hada rai..

    Ta ce yanzu Samad abun da kakeyi ka kyauta kuwa kar ka manta Maman Maryam uwar mu daya uban mu daya kaikoma dangi muka hada yakamata ka girmama ta.....

    Dukar da kai ya yi yana sauraron Mamy harta gama fadan ta..

     Cike da ladabi ya ce Mamy kiyi hakuri dan Allah ba zan sake ba...

    Kallon Maman Maryam ya yi yaba Mamy baya..

    Tare da yin kasa da murya ya ce karki damu baki isa ki hadani da uwata ba...

    Muje zuwa indai baki canza ba nima kam ba zan canza ba..

    Mamy sai Jin murya kasa kasa take yi yana magana amma ba ta Jin abun da yake fade...

    Cikin tsawa ta ce Kai Abdul Samad me kake fada mata ne..

    Waigowa ya yi yana Murmushi ya ce haba Mamy ina neman yafiya ne awajen ta nace ta yafe mun amma taki magana kisa baki ciki Mamy....

    Maman Maryam Mutuwar tsaye ta yi wannan yaron batasan ya iya Makirci ba sai yau.....

    Mamy ta ce kiyi hakuri ki yafe masa tun da kinga yanata rokon gafara...

    Gabadaya tarasa me zata ce cikin karfin hali da Idanun mutane dake kanta ta ce Nayafe maka Abdul Samad...

    Mama shigewa ciki ta yi '' hassana ta take mata baya...

    Maman Maryam kallon kallo sukewa juna ita da Samad 'cikin karfin hali ya ce au Karki damu fa ba halina bane na ara na yafa ne..

    Barin ta ya yi tare da shiga ciki dan son magana da hassana...

    Ahmad ya sa yakira masa ita ba tare da Mamy tasani ba...

    Jan ta sukay shida Ahmad zuwa dakin baki maza...

    Cike da tsoro Hassana ke kallon Yarima da Ahmad..

    Cikin Rawar murya ta ce dan Allah kiran mene bazamuyi shi acen ba saida kuka kawo ni nan....

    Yarima ya ce ina son ki gayamin Daga ina kike kuma ina ne garin ku..

    Kuma meya kawo ki masarauta...

    Nan da nan ta ji wani Zufa ta keto mata...

    Cikin karfin hali ta ce bangane wannan tambayar ba..

    Yarima dake kallon Agogon hannun sa ya ce karki damu kibamu Amsa..

    Ahmad kada kai ya yi Alamun ita suke jira ta yi magana...

    Cikin Rawar murya ta ce ni yar Gabon ce..

    Banda aure.

    Kuma nazo garin nan ne dan ance tafiya mabudin ilimi ne...

    Yarima ya ce shi ya sa kikazo masarauta..

    KADA kai ta yi Alamun haka ne.

    Good ya furta yana nazarin kalaman ta...

    Yaushe zaki koma kasar ku ?

    Hassana ta ce korata kuke yi ne..

    Yarima ya ce A'a a kan me saikace wajen mu kikazo kawaide rakiya zamuyi miki muga gidan naku...

    Uhmm ba zan wuce sati daya ba InshAllah dan nakosa inje gida yaya na suna bukatata.....

    Ahmad tabe baki ya yi ya ce kinada yaya kika zauna anan kamar ba ki da kowa lallai matar nan kina ruwa kusa da kada....

    Nan dai suka yi iya kokarin su dan ganin sun sa tabar gidan...

    Yarima yana tsoron ajiye baki a masarauta inya tuna da abun da suka wuce abaya...

    Akarshe dai hakuri suka ba hassana kada tabari Mamy tasan sun kirata gefe..

    Tayi musu AlKawarin InshAllah bazata fadi ba........

    ************************

    Gabon 🇬🇦

    Sheik da Aminin sa Agajiye suka dawo Daga wajen taro inda manyan jami'an tsaro suka yi masu jagora har masaukin su.....

    Baba Salihu ganin jami'an tsaro da yan jaridu sun rako su Sheik har gida.

    Yasa shi buya a cikin daki saida suka gama daukan duk wasu bayanai Sannan suka wuce....

    Baba salihu fitowa ya yi bakin sa dauke da Murmushi ya ce ya Sheik dîna har kun dawo ya gajiyar ku.

    Alhmdulilah suka bashi Amsa.

    Sheik ya ce uhmm ka ga gobe zamu koma InshAllah to ya zamuyi kenan ka san dole ne saida rakiyan manyan kasa Ko....

    Baba salihu ya ce uhmm kude ku yi gaba zantaho Daga baya InshAllah.

    Karku damu da wannan..

    Yanzu de kuban labarin taron naga yanda kayi wa'azi mai ratsa zukata....

    Sheik Murmushi ya yi ya ce uhmm Baba Salihu yanzu tashi ka dubomun lemu masu sanyi hade da ruwa Ko.

    Sai musha labari...

    Ganin Baba Salihu ya tashi cikin hanzarin zeje dauko masa lemun.

    Sheik ya yi maza ya tare shi ya ce Shugaban Adalai tsokanar ka nake.

    Murmushi baba salihu ya yi ya ce nifa yaron gidan ka ne koka mance ne haryanzu ina nan awannan matsayin wlh komi ka sani zan maka.....

    Sheik ya ce ni dai kabar shi zan dauka da kaina..

    Firij din baba Salihu da sheik suka rike gam.

    Sheik ya ce baza a bude ba shikuma baba Salihu ya ce gaskiya shi ne zedauko lemun nan..

    Malam Isa dake kallon su yana ɗariya ya ce to tun da abun yazama haka...

    Duk Ko koma ku zauna ni zandauko lemun inkaiwa Sheik...

    Sheik ya ce nayarda kai ka kawomun...

    Malam Isa ya ce dan ni karaina ni Ko ka ga wajen kwana na..

    Shieik ya ce ka ga yanzu banda lokacin ka kuma ina tare da surukina...

    Ba yanda suka iya dole suka saki Firij din..

    Shugaban Adalai ya ce ni dai yau ka hanani samun lada..

    Sheik ya ce hanyoyin samun sa dayawa suke..

    Nanda dai suka yi ta hira cikin nishadantuwa..

    *************************

    Kano..

    Mama zaune tsakar gida sai tunanin girkin da zatayi wa sheik take yi dan gobe ze dawo cike da murna ta ce wannan shegiyar Sa'adatu ba ta nan zan sake agida...

    Aminiyar ta ce ta shigo hannun ta dauke da leda..

    Lale Lale mama ta tarbe ta cikin fara'a...

    Samun wuri suka yi suka zauna tare...

    Aminiyar mama ta ce naga kamar gidan babu kowa wai haryanzu basu dawo bane..

    Babu wanda yadawo dagani sai Abubakar da Abdul jalil dan shegiyar matar cen....

    Aminiyar ta dariya ta yi sossai ta ce harda kaya aka barmiki kedai sha kurumin ki..

    Maman Rahama kamar kin cemin cikine da ita Ko...

    Mama ta ce eh cikine da ita...

    Aminiyar ta ce akwai wani magani da nazo miki da shi kiyi mata girki me kyau ranar da zata iso ki tarbe ta dakyau..

    A'cikin abinci zaki zuba mata bayan Awa uku jini zai balle mata Daga nan saide ta yi barin sa..

    Dariya suka bushe da shi dukan su...

    Mama ta ce jibi shegiyar mata duk yanda nayi in hanata haihuwa gidan nan saida ta yi daya.

    Nade ci gari da ba ta haihu da wuri.

    Har sheik ya samu damar daukar yata yaba ta...

    Aminiyar ta ce kedai kibar ta yanzu m'a.

    Ba haihuwar za ta yi ba saide ta saura da dan ta daya wlh......

    Dan dai Rahama ba yar ta ba ce..

    Kece kika yi sake wlh da mun rabasu ita da Rahama...

    Mama ta ce kin san ba na son abun da ze cutar da Rahama shi ya sa kwanaki da kika ban magani ban zubawa anty ba..

    Nasan karshen ta tare da Rahama za su ci..

    Aminiyar ta numfasa ta ce kuma haka ne amma ai yanzu ta yi aure ba ta gidan..

    Komai kikai mata daidai ne..

    Yawwa Akwai wani Alhaji bushasha Ibrahim kwangila...

    Mama ta ce Alh Ibrahim bushasha kwangila shahararren dan kasuwan nan ance baya zama kasar sai ya shekara bezo Nigeria ba..

    Aminiyar ta ce kedai ban aron kunne ki kisha labari...

    Shidai Alh Ibrahim din na samowa Salma nasan batason mijin ta dan talaucin sa me nakasa yaci bare yaba nasama..

    Sheik yana sane yahada auren Saboda anty tashanye shi..

    Ina son mu San yanda za ai a raba auren nan..

    Shikuma ya ce ze Auri Salma.

    Kinga kenan mijin Rahama Sarauta da kyau kadai ze nuna masa ba tarin dukiya ba...

    Mama tazare idanu ta ce taya kike ganin zan iya Raba auren nan..

    Bayan kin san sheik ba zai yarda ba..

    Aminiyar ta ce ni dai kibar komai hannuna amincewar ki kawai nake nema...

    Daga haka suka yi ta shirye shiryen abun da za su aikata....

    ************************

    Kwatano...

    Bayan isha'i

    Samad. Yana idar da Sallah ya shige ciki..

    Iske Rahama ya yi zaune tana goge Jan baki a leben ta..

    Murmushi ya yi tare da karasowa kusa da ita ya ce la la Amarya ta kullum kyaun ki karuwa yake yi meye sirrine..

    Rahama Jin sa take taki magana kokarin ajiye Jan bakin take yi tana neman hanyar guduwa...

    Ji ta yi ya kamo ta yarike ta gam tare da hade ta da jikin sa suna kallon juna..

    Duk yanda taso ta kauce yaki ba ta dama..

    Cikin sanyin muryan sa ya ce Hubby meyasa kike guduna dan kawai na karbi hakkina haba love bakisan Ko wace mace da hakan ta fara ba..

    Turo baki ta yi gaba cikin shagwaba kamar zatayi kuka ta ce uhmm..

    Ko wace mace daman haka ake mata wannan mugunta babu tausayi...

    Yarima Murmushi ya yi yana Jin kansa a shauki..

    Ya ce aike din ce Rahama Allah ya yi miki ni'ima nakasa control din kaina ne please kiyi hakuri mu je yanzu muga wajen koya warke dan banki in kara ba...

    Kuka ta fara ta ce shi ke nan yau ma ze sani barcin wuya please Amjad dan Allah narokeke ban warke ba...

    Dariya ta ba shi sossai yanda yaga tsoro a Idanun ta..

    Ya ce karki damu damar zolaya ce yanzu de mu je muci Abinci amma fa sai fa kin bude mun wajen nagani dan insan wani magani zan baki...

    Kasa magana ta yi tana fadin ikon Allah wayyo ni Rahama na ba ni daman Yarima bashi da kunya take fadi batasan maganar ta fito fili ba....

    Eh Yarima bashida kunya amma a kan Rahama ta..

    Oya mu je inbaki iya takawa zandauke ki..

    A'a kabar shi zan iya tafada tana ciza labban ta cikin tsoron kada ya dauke ta tabi shi suka yi part din sa.

    Salma sannu ahankali ta fito Daga dakin ta zata je sashin su Rahama hannun ta dauke da magani har ta iso bakin kofar ta bude le dan tana shirin zuba wa..

    Taji Tsayuwar mutum a bayan ta arazane ta juyo suka..........

    Ta ku har kullum kyauta Daga AllahƘANWATA

    09069080725

    +22953726162

    6️9️

    Arazane ta juyo suka hada idanu da Karima cikin gigita ta ce uhmm wai kece..

    Karima ta ce Nice mana naga kintaho sashin Shugabana bayan doka ne ba a shiga sashin sa 'saida izinina dakuma sanin sa.....

    Dan Allah kiyi hakuri ki koma inda kika fito..

    Tafada cikin nuna da gaskiyar maganar ta..

    Salma sake da baki take kallon Karima tana kokarin boye ledan dake hannun ta ta ce bangane inzamu shigo nan ba sai mun nemi izinina ba.

    Nida dakin yaya ta ba zan shiga ba Ko bakisan yanda muke bane da Rahama bane...

    Karima cikin hada rai da sanin makaman aikin ta ta ce ni wannan ba damuwa ta ba ce umarnin da Aka ba ni dole ne in yi biyayya '' daman Saboda taron biki ne ya sa kika ga wajen free kowa ke shiga amma daga gobe bayi masu tsaron sashin Yarima za su fara aikin da suka Saba dafatan dai kin fahimta ta.

    Hannun tayiwa Salma alamun su tafi..

    Hankalin Salma ya yi mugun tashi

    Ta ce amma dai ba ki da mutunci wlh kinkosan ni wacece kuwa..

    Karima ta ce wannan damuwar ki ce.. Ba tawa ba dan haka ki fice nace Ko cikin tsawa...

    jiki babu kwari ta juya Karima na biye da ita a baya......

    Koda suka baro sashin su Yarima.

    Karima cikin karfin hali irin nata ta ce ban san me kike boyewa ba inda abu me kyau ne ba za ki yi shi bayan duhu ya shigo ba..

    Koma mene ne dai kiji tsoron Allah.

    Salma cikin hasala ta ce kaji shegiya uwar Sharri sai in sa asauke ki Daga mukamin da kike ciki baiwar banza baiwar wofi...

    Dariya mai fidda sauti Karima ta yi tare da takowa kusa da Salma har suna Jin numfashin juna..

    Ta ce inkika fasa sawa asauke ni ba Sunan ki Salma ba '' babu ruwana da ciki daya kuka fito keda shugaba ta..

    Ya zan ganki kina shirin aikata barna duk da ban san meye manufar ki ba..

    Amma nasan dai ba abun Alkhairi bane.

    Dan na fiddo ki Daga Sashin su shi ne zakiji haushi na indai Nice yanzu aka fara wlh...

    Mtsss ta ja tsaki tare da rufo kofar dake sada mutum da Sashin su Yarima.

    Barin wajen ta yi tana wake waken habaici...

    Sake da Baki Salma ke kallon ta har ta fice mata da gani..

    Salma cikin bacin rai tabar wajen.

    Tafiya take ba ta gane inda take sa kafafun ta dan bakin cikin Karima..

    Samun wuri ta yi gefe daya tazauna ta rinƙa rusa uban kuka ita kadai zaune...

    Faruk da Aminu ne suka shigo ganin Salma tana kuka ba ƙaramin Daga musu hankali ya yi wajen ta suka yi Aminu ya ce wannan kamar kanwar Rahama..

    Faruk ya ce ita ce mana koba ka gane ta ne..

    Cikin damuwa Faruk ya ce wai Salma haryanzu jikin ne Ko mu koma Asibiti ne...

    Girgiza kai ta yi ta ce A'a cikin sheshekar kuka.

    Aminu ya ce to laifi akai miki ne..

    Girgiza kai ta yi ta ce wai ni yanzu ace ban isa inje sashin yaya ta saida izinin su Ko na baiwa.. Tana matse hawaye Daga Idanun ta...

    Faruk dake kallon ta cikin kwantar murya ya ce.

    Wace baiwa ce ta hanaki shiga sashin su Yarima...

    Aminu ya ce nasan dai bewuce Karima Ko..

    Salma ta ce ita ce mana bakuga rashin mutunci data shuka mun ba.

    Harda mun sharri wai nazo da mugun abu...

    Ni dai wlh aduba lamarin nan dan so nake inga Rahama zamu tattauna wasu maganganu ne..

    Aminu ya ce to Salma banda abunki yanzu ɗare ne fa'Kuma nasan Yarima yana ciki' suna tare kinga Amarya ce.

    Ki hakura zuwa gobe sai kije Ko....

    Salma kara sautin kukan ta ta yi tana bubbuga kafa kamar karamar Yarinya....

    Aminu ya ce yi hakuri Salma bara a kira Yarima Samad a sanar masa dazuwan ki..

    Komu da muke a bokan sa gaskiya

     in ba ta kama dole ba.

    Bama zuwa sashin sa da daddare sai inhar shi ne ya gayya ce mu...

    Yanzu ma da kika ganmu ba wajen sa muka zo ba..

    Gun Mamy zamuje......

    Faruk ya ce wai ina Asiya ne...

    Salma dake matso kwalla ta ce tana ciki nabar ta '' tana waya da wani....

    Nan da nan Annurin dake kwance kan fuskar Faruk ya dauke yahade rai cikin muryan sa data canza kala lokaci daya ya ce yanzu tana wayar ne..?

    Salma ta ce eh mana saita kwana tana waya wani lokacin ma zata kai karfe hudun ɗare Sannan ta kwanta shi ya sa ba ta gajiya da barci safe....

    Aminu Sam maganar Salma batayi masa dadi ba... Ya ce Amma Salma bekamata ki fadi haka ba.. Ance kafadi Alkhairi kokayi shiru.....

    Salma dake kunkuni ta ce gayamin sharri acikin zance na Daga ya tambayeni na bashi Amsa to meye laifina..

    Aminu ya ce ba ki da laifi kodaya.

    Bara inkira Samad asanar masa da zuwan ki dan yabada damar abude miki hanya kije Ko...

    Sossai ta ji dadin haka aranta har ta shirya irin wulakancin da zatayi wa Karima idan zata bude sashin Yarima.....

    Wayar ta yi ring har ta gaji Sannan Yarima ya Daga...

    Daga can ɓangaren yana makale jikin Rahama tana zuba masa shagwaba ya kyaleta... ba ta so

    Ya ce Aminu yadai harkun shigo ne..

    Aminu ya ce Tabe Tabe gamu nan nida Faruk zamu sashin Mamy.

    Muka iske Kanwar Matar ka tana kuka wai Karima taci zarafin ta tahanata zuwa sashin naku.....

    Yarima Jin an anbaci kanwar Matar sa ya sa............

    Ta ku har kullum kyauta Daga Allah...

    Yawwan comment Yawwan typing.....ƘANWATA

    No comments:

    Post a Comment

    ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.

    HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.