Mai Girma Ƙaramin Minista A Ma'aikatar Ilmi Ta Tarayyar Nijeriya da Mai Martaba Sarkin Zazzau

    Mai Girma Ƙaramin Minista A Ma'aikatar Ilmi Ta Tarayyar Nijeriya da Mai Martaba Sarkin Zazzau

    Mai Girma Ƙaramin Minista A Ma'aikatar Ilmi Ta Tarayyar Nijeriya, Honorable Yusuf Tanko Sununu Ɗanmadamin Yauri a gefen dama ya na gaisuwa ga Mai Martaba Sarkin Zazzau, Alhaji Ahmad Nuhu Bamali CFR.

    Malam Ibrahim Muhammad Birnin Magaji
    Ɗanmadamin Birnin Magaji
    Imel: birninbagaji4040@gmail.com
    Lambar Waya: 08149388452, 08027484815 

    No comments:

    Post a Comment

    ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.

    HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.