Gwamnan Kano na Farko

    Gwamnan Kano na Farko

    Allahu Akbar! Marigayi Mai Girma Gwamnan Jihar Kano Na Farko, Kwamishinan Yan Sanda Alhaji Audu Baƙo Da Yan Majalisar Gwamnatinsa. Ko akwai waɗan da Makaɗa Da Mawaƙanmu suka Waƙe daga cikin su kuwa? idan akwai a kawo muna amshin Waƙar da kuma Mawaƙin/Mawaƙan. Allah ya jiƙan magabatanmu, ya sa mu wanye lafiya, mu cika da kyau da imani, amin.

    Daga Taskar:
    Malam Ibrahim Muhammad Birnin Magaji
    ÆŠanmadamin Birnin Magaji
    Imel: birninbagaji4040@gmail.com
    Lambar Waya: 08149388452, 08027484815 

    No comments:

    Post a Comment

    ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.

    HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.