Ganin Busasshen Maniyyi A Wando

    TAMBAYA (58)

    Asslm alkm ya kake ya gida. Mutum ne yağa bushashshen maniyi a wandonshi bayan yayi wasu salloli. Ya zaiyi da sallan dayayi Daga baya

    AMSA

    Sallolinsa sun karbu in sha Allahu tun da ai a rashin sani ne, bisa dogaro da fadin Allah;

    ( لَا يُكَلِّفُ اللَّهُ نَفْسًا إِلَّا وُسْعَهَا ۚ

    البقرة (286) Al-Baqara

    Allah ba Ya kallafa wa rai fãce ikon yinsa...

    Da kuma sahihin hadisin Nana Aysha RA da tace na kasance ina kankare busasshen maniyyi a jikin rigar Annabi SAW idan ya tashi da janaba

    Bukhari da Muslim ne suka rawaitoshi

    Wallahu ta'ala a'alam

    Amsawa;

    Usman Danliti Mato (Usmannoor_As-salafy)

    Zauren Fatawoyi Bisa Alkur'ani Da Sunnah. Ku kasance Damu...

    𝐖𝐇𝐀𝐓𝐒𝐀𝐏𝐏👇

    https://whatsapp.com/channel/0029VaA8YpB42DcZdoRuCj3G

    𝐅𝐀𝐂𝐄𝐁𝐎𝐎𝐊👇

    Https://www.facebook.com/groups/336629807654177

    ﺳُﺒﺤَﺎﻧَﻚَ ﺍﻟﻠَّﻬُﻢَّ ﻭَﺑِﺤَﻤْﺪِﻙَ ﺃﺷْﻬَﺪُ ﺃﻥ ﻟَﺎ ﺇِﻟَﻪَ ﺇِﻻَّ ﺃﻧْﺖَ ﺃﺳْﺘَﻐْﻔِﺮُﻙَ ﻭﺃَﺗُﻮﺏُ ﺇِﻟَﻴْﻚ

    Question and Answers in Islam

    No comments:

    Post a Comment

    ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.

    HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.