Mal. Haruna Umar Maikwari (Hausa Culture)

    About Mal. Haruna Umar Maikwari

    Mal. Haruna Umar Maikwari is a distinguished Nigerian academic and civil servant with a profound expertise in Hausa language and culture. Born on March 15, 1985, in Maikwari, Kebbi State, Mal. Maikwari has dedicated his career to advancing the study and preservation of the Hausa language through his extensive research, teaching, and scholarly contributions.

    Mal. Maikwari's educational journey began in Sokoto, where he attended Badon Rafi Model Primary School and later Haliru Abdu Arabic Secondary School in Jega. He pursued higher education at Shehu Shagari College of Education, earning his Nigerian Certificate of Education (NCE). He continued his academic pursuits at Usmanu Danfodiyo University, Sokoto, obtaining a B.A. in Hausa Studies with Second Class Honors (Upper Division), followed by an M.A. in Hausa Studies. He is currently working towards his Ph.D. in the same field.

    Starting his career as an Assistant Lecturer at the Federal College of Education (Technical) in Gusau, Zamfara State, in 2014, Mal. Maikwari has steadily progressed through various academic roles, earning recognition for his contributions to the field. He now serves as a Lecturer I, where he continues to inspire students and colleagues alike with his deep knowledge and passion for Hausa language studies.

    Mal. Maikwari has presented numerous academic papers at national and international conferences, exploring various dimensions of Hausa literature, language, and cultural practices. His work has significantly contributed to the understanding and appreciation of Hausa traditions and has been published in reputable journals.

    Beyond his academic achievements, Mal. Maikwari is committed to continuous professional development, participating in various workshops and training programs that enhance his skills in digital education, ethical leadership, and research methodologies.

    Respected by his peers and students, Mal. Haruna Umar Maikwari is a leading figure in the academic study of Hausa language and culture, dedicated to fostering knowledge and education in Nigeria. He is married and continues to make impactful contributions to his field.

    ACADAMIC PAPERS PRESESNTED

    📑Haruna Umar Maikwari da Haruna Umar Bunguɗu (2013): Rawar Da Waƙa Take Takawa Wajen Samar Da Haɗin Kan ‘Yan Nijeriya: Tsokaci a Kan Waƙar Alhaji Musa Dan Ba’u (‘Yan Nijeriya). A Paper Presented At The 2nd Annual National Conference Organised by School Of Languages Niger State College Of Education Minna.

    📑Haruna Umar Maikwari da Sani Aliyu Soba (2014): Waƙa A Matsayin Turbar Samun Aikin Yi: Misali Daga Mawaƙan Zamani. A Paper Presented at the National Conference Organised by College Of Education Staff Union (COEASU) Northwest Zone, Sa’adatu Rimi College Of Education, Kumbotso, Kano.

    📑Haruna Umar Maikwari da Haruna Umar Bunguɗu (2014): Sa’a Wadda Ta Fi Manyan Kaya: Nason Tsafi Ko Waninsa (Albiris) a Al’adar Aure A Garin Bunguɗu. A Paper Presented At First International Conference On Hausa Studies, In The 21st Century. Organised by Department Of Nigerian Languages Bayero University, Kano.

    📑Haruna Umar Maikwari da Habibu Lawali Ƙaura (2017):Ɓakam Ɓakatantam: Gur~acewar Hausar Matasan Birnin Abuja. A Paper Presented At Third International Conference On Hausa Languages, Literature and Culture in 21st Century; Current Trends and Perspectives. Organised by Department Of Nigerian Languages and Linguistics Kaduna State University, Kaduna.

    📑Haruna Umar Makwari da Muhammad Chibaɗo Aminu, (2019).Yayyafin Tauhidi A Cikin Wasu Waƙoƙin Sani Sabulu Kanoma. A Paper Presented At Fourth International Conference On Hausa Drama, Film and Popular Culture in 21st Century, organised by the Department Of Nigerian Languages and Linguistics Kaduna State University, Kaduna.

    📑Haruna Umar Maikwari and Salisu Alhaji Sadi, (2020). Cattle Rustling and Kidnapping Vs Shari’ah Implementation in Zamfara State. A Paper Presented At Fourth National Conference On Zamfara Kingdom: Social and Political Transformation from 14th Century to date organized by the Faculty of Arts and Islamic Studies, Usmanu Danfodiyo University, Sokoto.

    📑Haruna Umar Maikwari and Habibu Lawali Ƙaura, (2021). Nazarin Waƙar Siyar/Sira (Tarihin Kywawan Dabi’un Annabi SAW) ta Abdullahi Fodiyo (Abdullahin Gwandu) Takardar da Aka gabatar a taron ƙara wa juna sani a Sashen Harsuna, ɓangaren Hausa na Tsangayar Fasaha, Jami’ar Sule Lamiɗo Kafin-Hausa, Jihar Jigawa, ranar Talata 16 ga Maris, 2021, a Dakin Taron Jami’ar

    📑Haruna Umar Maikwari and Habibu Lawali Ƙaura, (2021). Rawar Da Adabi Ya Taka Wajen Koyarwa A Makarantun Allo. Takardar da aka gabatar a taron ƙarawa juna sani da Jami’ar An-Nahda haɗin guiwa da Kwalejin Ilimi ta jihar Jigawa da ke Gumel, Nijeriya ta shirya a ranar Laraba, 31 ga Maris zuwa 2 ga Afilu, 2021.

    📑Haruna Umar Maikwari da Muhammad Chibaɗo Aminu, (2021). Nason Wasu Al’adun Hausawa A Littafin Malam Inkuntum. Maƙala da aka gabatar a taron ƙarawa juna sani da jami’ar jihar Kaduna ta shirya a kan wasan kwaikwayo da finafinai a ƙarƙashin gudanarwar sashen nazarin harsunan Nijeriya. A ranar 3 zuwa 5 ga Disamba, 2021. 

    📑Haruna Umar Maikwari da Muhammad Shu’aibu. Tasirin Adabi a Makarantun Ilimi na Ƙasar Hausa. Takardar da aka gabatar a taro na ƙasa na takwas (8th) don ƙara wa juna sani da ƙungiyar Malaman Kwaleji (COASU) yankin Arewa maso Yamma suka shirya a ranar 8 zuwa 12 ga Nuwamba, 2021.

    📑Haruna Umar Maikwari da Muhammad Sani Lawan (2021). Gudummuwar Mata Wajen Bunƙasa Tattalin Arzikin Ƙasar Hausa. Takardar da aka gabatar a taron ƙasa da ƙasa na farko a kan Gudummuwar mata wajen ci gaban al’umma Hausawa da Sashen Nazarin Harsunan Afirka na Jami’ar Al’Qalam da ke Katsina Haɗin haɗin guiwa da Kwalejin Ilmi ta Pleasant (Pleasant College of Advance Studies, Katsina), Nijeriya suka shirya a ranar 28 zuwa 30 ga Nuwamba, 2021.

    📑Haruna Umar Maikwari da Habibu Lawali Ƙaura (2023) TA’ADDANCI DAGA BAKIN ‘YANTA’ADDA (Duba cikin kalaman ‘yanta’adda a Zamfara). A taron ƙara wa juna ilimi da Kwalejin Tarraya da ke Katsina ta shiya a ranar 8 zuwa 12 na watan Mayu, 2023.

    ACADEMIC PAPERS PUBLISHED

    📃Haruna Umar Maikwari da Haruna Umar Bunguɗu (2013): Rawar Da Waƙa Take Takawa Wajen Samar Da Haɗin Kan ‘Yan Nijeriya: Tsokaci a Kan Waƙar Alhaji Musa Dan Ba’u (‘Yan Nijeriya). : Journal Of the School Of Languages Niger State College Of Education Minna, (MIJOLL, Minna Journal Of Languages and Literature.) Vol 3 No. 1.

    📃Haruna Umar Maikwari da Haruna Umar Bunguɗu (2015): Birgima a Cikin Waƙar Mu’azu Haɗeja: Nazari Jigon Waƙar Yabon Ubangiji. A Journal Of Hausa Studies, Hausa Department, Federal College of Education (Tech) Gusau. Bagushiya Journal Of Hausa Studies Vol. 2 No. 1.

    📃Haruna Umar Maikwari da Haruna Umar Bunguɗu (2017): A Book Title Waƙa Zancen Hikima. Gusau: Nasara Printing Press. Gusau Zamfara State.

    📃Haruna Umar Maikwari da Dano Balarabe Bunza (2017): Ba a Wane Bakin Banza: Kyaftin Ummaru Da Suru a Matsayin Jarumi/Gwarzo. The Heroes and Heroines Of Hausa Land. Garkuwa Publishing Limited. Kaduna.

    📃Haruna Umar Maikwari da Halima Ahmad Umar (2018): Tantance Matsayin Imani Wajen Ingancin Magungunnan Gargajiya na Hausawa. Dunɗaye Journal Of Hausa Studies, Department of Nigerian Languages. Usmanu Danfodiyo University, Sokoto. Journal Of Hausa Studies Vol. 2 No. 1.

    📃Haruna Umar Maikwari da Abu-Ubaida Sani, (2019). Cuɗanyar Al’adu a Sabon Garin Kano: Wani Misali na “Mun zo Garinku Mun fi ku Rawa. EAS Journal of Humanities and Cultural Studies Abbreviated Key Title: EAS J Humanity Cult Stud ISSN: 2663-0958 (Print) & ISSN: 2663-6743 (Online) Published By East African Scholars Publisher, Kenya.

    📃Haruna Umar Maikwari and Habibu Lawali Ƙaura, (2021). Nazarin Waƙar Siyar/Sira (Tarihin Kywawan Dabi’un Annabi SAW) ta Abdullahi Fodiyo (Abdullahi Gwandu). Takardar da Aka buga a SHADAI JOURNAL OF CONTEMPORARY RESEARCH IN HUMANITIES. Published by Faculty of Humanities, Sule Lamiɗo University Kafin Hausa, Jigawa State. June, 2021 Volume 1 No. 1.

    📃Haruna Umar Maikwari da Muhammad Sani Lawan (2021) Tarihin Yaƙe-Yaƙen Turawa a Arewacin Nijeriya: Tsokaci Da Nisalai DagaLittafin Ganɗoki. Takardar da aka bugu a Mujallar ƊUNDAYE VOL. 2. NO. 4. A watan Disamba, 2021. A shafi na 123.

    📃Haruna Umar Maikwari and Kabiru Salisu (2022). Tasirin Bukin Auren Hausawa a Kan Yarabawa Mazauna Gusau. Maƙalar da aka buga a Tauraruwa Journal of Hausa Studies (TJoHS) ISSN:2814-0222. Shafi na 224-235.

    📃Haruna Umar Maikwari, Abu-Ubaida Sani and Babangida Bazango (2022) Zamani Abokin Tafiya: Tasirin Kafafen Sada Zumunta ga Tashintashinar Zamfara. Maƙalar da aka buga a Tasambo Journal of Language, Literature and Culture ISSN 2757-6730 print and ISSN 2782-8182 online. Shafi na 95-107.

    📃Haruna Umar Maikwari da Muhammad Sani Lawan ( 2021). Gudummuwar Mata Wajen Bunƙasa Tattalin Arzikin Ƙasar Hausa. Maƙalar da aka buga a Proceeding on Women and Their Contribution To Hausa Society. shafi 229-238

    📃Haruna Umar Maikwari da Ibrahim Alhaji Gado (2023) Halayen Karuwa Daga Alƙalamin Alhaji Aƙilu Aliyu: Nazari Cikin Waƙar ‘Yar Gagara. Takardar da aka buga a Mujallar Sashen Harsunan Nijeriya na jami’ar tarayya ta Dutin-Ma jihar Katsina.

    Mal. Haruna Umar Maikwari

    4 comments:

    1. Allah ya ƙara wa Malam Lafiya da kwarin guiwa.

      ReplyDelete
    2. Maa sha Allah.
      Allah SWT Ya kara sutura.

      ReplyDelete
    3. Ma sha Allah! Allah Ya karawa Malam lafiya da sani.

      ReplyDelete
    4. Ma sha Allah! Allah Ya karawa Malam lafiya da sani.

      ReplyDelete

    ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.

    HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.