TAMBAYA (214)❓
Assalamu alaikum warahamatoullah wa barakatuhu. Malan Chin zan iya rufe idanun na yayin da Ni ke yin salla domin samoun nutsuwa?
AMSA❗
Abinda zaa
tambaya shi ne: Shin Annabi (Sallallahi alaihi wasallam) ya taba rufe idanunsa
ko kuma ya bawa sahabbai umarni ko kuma bai hana su ba da yaga sunayi
Amsar shi ne
baya rufe idanunsa a lokacin da yake sallah kuma bai bawa sahabbai umarnin
hakan ba
Ana samun
khushu'i (nutsuwa) a cikin sallah bawai da rufe idanuwa ba
Aa, da
halarto da cewar kana gaban mahaliccin sammai da kassai ne
Duk da cewar
kai ba ka ganin Allaah amman shi yana ganinka
Amsawa:
Usman
Danliti Mato (Usmannoor_Assalafy)
ﺳُﺒﺤَﺎﻧَﻚَ ﺍﻟﻠَّﻬُﻢَّ ﻭَﺑِﺤَﻤْﺪِﻙَ ﺃﺷْﻬَﺪُ ﺃﻥ ﻟَﺎ ﺇِﻟَﻪَ ﺇِﻻَّ ﺃﻧْﺖَ ﺃﺳْﺘَﻐْﻔِﺮُﻙَ ﻭﺃَﺗُﻮﺏُ ﺇِﻟَﻴْﻚ
WALLAHU A'ALAM.
https://t.me/TambayaDaAnsa
𝐖𝐇𝐀𝐓𝐒𝐀𝐏𝐏👇
https://whatsapp.com/channel/0029VaA8YpB42DcZdoRuCj3G
𝐅𝐀𝐂𝐄𝐁𝐎𝐎𝐊👇
Https://www.facebook.com/groups/336629807654177
**************************
Wannan ɗaya ne daga cikin fatahowin Musulunci da aka gina su kan Ƙur’ani da Hadisan Manzon Allah (SAW) waɗanda ake samu a shafukan Tambayoyi da Amsoshi na Sheik Malam Khamis Yusuf a Facebook, Telegram, da WhatsApp. Za ku iya bibiyar shafukansa domin karanta ƙarin fatawowi.
0 Comments
ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.
HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.